Aminu Ibrahim
8433 articles published since 21 Agu 2017
8433 articles published since 21 Agu 2017
Wasu gungun yan bindiga, a safiyar ranar Asabar sun kashe mataimakin shugaba na karamar hukumar Song, Jihar Adamawa, Hon. Ishaya Bakano. Ana zargin mutuwar
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce duk abubuwan da ya aikata da ya kuma samu bisa tsautsayi ne amma banda noma, rahoton PM News. Tsohon shugaban kasar
Hukumar Lafiya ta Duniya, WHO, a ranar Asabar ta bayyana cutar Kyandar Biri a matsayin wanda ke bukatar daukin gaggawa a duniya, rahoton The Punch. Hukumar lafi
Zababben gwamnan Jihar Osun, Sanata Ademola Adeleke, ya yi wa mutanen Osun alkawarin cewa ya shirya yi musu hidima. Yace ya san kallubalen da jihar ke fuskanta
Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta soki Kungiyar Kiristocin Najeriya, CAN, kan maganganun da ta yi game da malaman addinin kirista da suka hallarci kaddama
Zainab, matar dan banga Ahmad Usman wanda aka kashe shi a unguwar Lugbe, Abuja kan zargin yin batanci ga Manzon Allah (SAW) ta ce mijinta mahhadacin Alkur'ani
Jam'iyyar PDP ta bukaci dan takarar shugaban kasa na APC, Bola Tinubu, nan take ya janye takararsa saboda ikirarin cewa ya dako hayar 'Bishop Bishop' na bogi su
Yan ta'adda sun sace mutum hamsin daga garin Kuchi, a karamar hukumar Munya na Jihar Neja, The Punch ta rahoto. A cewar shugaban kungiyar matasan Shiroro a Neja
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya ce kauracewa tikitin musulmi da musulmi yasa ya ki yarda Asiwaju Bola Tinubu ya yi masa mataimaki a zaben 2007
Aminu Ibrahim
Samu kari