Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya ce nada shi minista da aka yi ba abu ne da ya shirya ba. Ya yi godiya ga shugaban kasa Bola Tinubu kan damar da ya ba shi.
Wani dan shekaru 55 ya magantu kan dalilin da yasa ya saki matansa uku a rana daya. Mutumin ya ce ya gaji da su sannan ya fallasa munanan dabi’unsu a intanet.
Dan takarar gwamnan jihar Kano na jam'iyyar PRP a zaben 2023, Salihu Tanko Yakasai, ya sauya sheka zuwa tsohuwar jam'iyyarsa ta All Progressives Congress (APC).
Pa Michael Taiwo Akinkunmi, wanda ya kirkiri tutar Najeriya ya rasu yana da shekaru 84 a duniya. Daya daga cikin ‘ya’yansa ne ya sanar da labarin mutuwarsa.
Masu goyon bayan juyin mulkin da sojoji suka yi a Gabon sun fito tituna don yin murna. An gano mutane cikin farin ciki don sojoji sun karbe mulkin Ali Bongo.
Allah ya yi wa mahaifiyar shugaban hukumar tace fina-finai ta jihar Kano kuma babban jarumin masana’antar shirya fina-finan Hausa, Abba El-Mustapha rasuwa.
Wani ango da amaryarsa sun shiga shauki inda suka kama sumbatar junansu a wajen bikinsu. Wani bidiyonsu ya yadu inda amaryar ta bade fuskar ango da kwalliyarta.
Masana kimiyya sun gano tana mai tsayin inci uku da ranta a kwakwalwar wata mata yar Australia mai shekaru 62. Wannan ne karo na farko da ake ganin irin haka.
Wani mutumi ya fallasa wani wajen hakar zinare a wani kauye a jihar Zamfara. Ya ce haramtacce ne kuma mallakin wani tsohon gwamna, tsohon soja kuma sanata ne.
Aisha Musa
Samu kari