Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya yada bidiyo da hotuna a shafinsa na sada zumunta, yayin da ya ziyarci mahaifarsa a jihar Adamawa.
Shahararren malamin Islama na duniya, Mufti Menk ya nuna sadaukarwarsa ga koyarwar Qur'ani a wata ziyara da ya kai Najeriya inda ya gana da yar barkwanci, Taaooma.
Kotun daukaka kara ta tabbatar da zaben gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa. Kotun daukaka kara ta yi watsi da hukuncin da kotun zabe ta yanke.
Reno Omokri, tsohon hadimin tsohon shugaban kasa, ya bayyana ra’ayinsa game da bajintar siyasar shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Ganduje.
Ministan kwadago da samar da ayyukan yi, Simon Lalong ya karbi takardar shaidar cin zabe a matsayin Sanata mai wakiltar Filato ta Kudu a majalisar dokokin tarayya.
Sani Yakubu Noma, dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Argungu/Augie ta jihar Kebbi a majalisar wakilai, ya dauki nauyin aurar da yan mata marayu 100.
Kotun daukaka kara da ke Abuja za ta yanke hukunci kan zaben gwamnan jihar Nasarawa da ake takaddama a kai. Ku biyo mu kai tsaye don jin yadda ake ciki.
Abdullahi Adamu, Tanko Al-Makura, da sauran su sun isa kotun daukaka kara yayin da za a yanke hukunci kan zaben Nasarawa mai cike da takaddama a ranar Alhamis.
Femi Falana, babban lauyan Najeriya, ya ce sabanin tunanin jama’a, kotun daukaka kara reshen Abuja, ba ta soke zaben gwamna Yusuf na jihar Kano ba.
Aisha Musa
Samu kari