Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Wani dan Najeriya mazaunin kasar Jamus ya roki jama’a da su kawo masa dauki bayan ya koka cewa matar da ya aura ya kai turai tana bin maza da muzguna masa.
Iyalan Ojo Alokomaro da ke yankin Ogbomoso na jihar Oyo sun sanar da labarin mutuwar Cif Nicholas Ojo Alokomaro, don dan majalisar tarayya daga jihar ta Oyo.
Jakadan Najeriya a Spain, Demola Seriki, ya amsa kiran Allah. Ya rasu a birnin Madrid, kasar Spain a ranar Alhamis, 15 ga watan Disamba yana da shekaru 63.
Wata dattijuwar mata mara gakihu wacce aka gani a bidiyo tana kwana a kan titi ta samu kyauta daga yan Najeriya. An bata muhalli da kudi fiye da miliyan 2.
Wata matashiya yar Najeriya ta shiga tashin hankali bayan mahaifiyarta ta bincika wayarta sannan ta gano hirarta da saurayinta kuma ta karanta shi a bidiyo.
Babban limamin Kano, Farfesa Sani Zahradeen ya ce yana shirin tada sallar Juma'a bayan ya gama karanta Khuduba sai kawai ya ji karar fashewar bam da harbi.
Bidiyon karamar yarinya zaune a cikin kaji masu yawan gaske a gonar iyayenta ya haifar da martani yayin da mutane ke mamakin yadda aka yi ko kadan bata tsoro.
A ranar Laraba, 14 ga watan Disamba ne wasu yan bindiga da ba a san ko su waye ba suka farmaki kasuwar Ndufu Alike Ikwo, Ebonyi sun kona babur da kashe mutum 1.
Jigon jam'iyyar APC, Danladi Bako, ya yi ikirarin cewa yan arewa za su bai wa dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar mai mulki, Bola Tinubu kuri'u miliyan 12.
Aisha Musa
Samu kari