Ahmad Yusuf
10818 articles published since 01 Mar 2021
10818 articles published since 01 Mar 2021
Mai magana da yawun tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Paul Ibe ya ce Atiku Abubakar na jan kafa wajen bayyana shirinsa na takara ne saboda gina dandalin siyasa.
Rahotanni daga jihar Ogun sun bayyana cewa wata tanka da ta dauko man fetur ta fashe a kan totin Abeokuta zuwa Sagamu, ana fargabar mutane da dama sun mutu.
Majalisar Limamai da Malamai ta jihar Kaduna ta tabbatar da rasuwar Sheikh Imam Sa'id Abubakar, limamin masallacin SMC a ranar Alhamis da Asubah.
Yara hudu sun jikkata da wata kwalbar barkonom tsohuwa mai sanya hawaye ta fashe a Sharada da ke cikin birnin Kano, yan sanda sun gudanar da bincike kan lamarin.
Tsohon Shugaban Hukumar NBS na kasa, Yemi Kale ya ce Najeriya ce kasa ta 2 a jerin kasashen da suka fi yawan talakawa a duniya, ya bukaci a tashi tsaye.
Babbar Kotun Tarayya Mai zama a Abuja ta ce wadanda suka kalubalanci Shugaba Tinubu kam dokar ta bacin da ya ayyana a jihar Ribas ba su da wata hujja.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na shirye shiryen nemo wanda ya cancanci rike hukumar zaben Najeriya watau INEC, ya fara nazari kan Farfesa Amupitan.
A watan Yuni, 2025, shugaban APC na mazaba ya mutu a wurin taron raba kudin da masu sauya sheka suka bayar, matar marigayin ya musanta jita-jitar da ake yadawa.
Hukumomin Saudiyya sun tabbatar da rasuwar Sheikh Bashir Bin Ahmed Siddiq, daya daga cikin manyan malaman da ke koyarwa da Alkur'ani a masallacin Annabi SAW.
Ahmad Yusuf
Samu kari