Ahmad Yusuf
10818 articles published since 01 Mar 2021
10818 articles published since 01 Mar 2021
Gwamnatin Tarayya ta kai karar tsohon dan takarar shugaban kasa, Omoyele Sowore gaban babbar kotun tarayya kan cin mutuncin Tinubu da ya yi a shafin X.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya fara karkata kan Farfesa Joash Ojo Amupitan, SAN a matsayin wanda ya kamata ya maye gurbin shugaban hukumar INEC.
Gwamnan jihar Kebbi, Dr. Nasir Idris ya bayyana cewa mutane 40 aka kawo masa ya zbai daya a matsayin sabon Sarkin Zuru amma sai Allah ya ba Sanusi Mikail.
Tsohon shugaban PDP a jihar Enugu, Augustine Nnamani ya caccaki uwar jam'iyyar ta kasa, yana mai cewa laifinta ne idan Gwamna Peter Mbah ya koma APC.
Fadar Shugaban Kasa ta bayyana cewa kotu ce kadai za ta yanke cewa Goodluck Jonathan zai nemi takara bisa tanadin kundin dokokin Najeriya ko akasin haka.
Mai magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga, ya bayyana cewa suna maraba da takarar tsohon shugaban kasa, Dr. Goodluck Jonathan a zaben 2027.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana cewa ya zama wajibi gwamnonin Arewa au hade wuri guda su rika magana da murya daya kam matsalar tsaro.
Jami'an yan sandan birnin Delhi a kasar India sun kama wani matashin dan Najeriya Stephane bisa zarginsa da damfarar yan mata kudade da sunan soyayya.
Hon. Mohammed Bello, daya daga cikin fitattun 'yan APC a jihar Yobe, ya tarkatamagoya bayansa sun bar jam'iyyar, ADC da PDP sun fara lallaba shi.
Ahmad Yusuf
Samu kari