Ahmad Yusuf
10804 articles published since 01 Mar 2021
10804 articles published since 01 Mar 2021
Wata jarida ta kara tattaro bayanai kan sojoji 16 da ake zargin hukumomi sun tsare su ne bisa zargin hannu a shirin juyin mulkin da bai yi nasara ba.
Wani matashin saurayi, Jibrin Sa'idu Lamido ya rasa rayuwarsa kan soyayya da wata budurwa yar shekara 22 a jihar Yobe, yan sanda sun fara bincike.
Mataimakin shugaban APC na kasa (Kudu maso Gabas), Dr. Ijeoma Arodiogbuya bayyana cewa gwamnonin adawa 4 na shirin komawa jam'iyya mai mulki kafin karshen 2025.
Hukumar Kula da Lafiya a Matakin Farko ta jihar Kano (KSPHCMB) ta bukaci a tashi tsaye wajen yaki da cutar Polio duk da an taba kawar da ita a baya.
Dillalan man fetur a Najeriya sun alakanta karuwar tsadar fetur da rashin samun damar sayen mai kai tsaye daga matatar Dangote, sun ce a rumbuna suke saye.
Sanatan Bayelsa ta Gabas, Benson Agadaga ya sanar da sauya sheka daga PDP zuwa jam'iyyar APC a hukumance a zaman Majalisar Dattawa na yau Laraba.
Tsohon karamin ministan man fetur, Timipre Sylva ya karyata rahoton da ake yadawa cewa yana da hannu a zargin shirin kifar da gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sassauta hukuncin kisan da aka yanke waMaryam Sanda, ya dawo da shi hukuncin daurin shekaru 12 a gidan gyaran hali.
Majalisar Wakilan Tarayya ta kammala tattaunawa kan bukatar ciyo bashin Dala biliyan 2.3 daga kasashen ketare, ta amince da bukatar shugaban kasa, Bola Tinubu.
Ahmad Yusuf
Samu kari