Ahmad Yusuf
10804 articles published since 01 Mar 2021
10804 articles published since 01 Mar 2021
Gwamna Babagana Umaru Zulum ya sake nanata cewa gaba daya jihar Borno na tare da APC da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ce za su sake zabensa a 2027.
Jam'iyyar ADC ta yi sababbin nade-nade a jihar Kaduna, Sanata Nenadi Usman ta zama shugaban jam'iyyar hadaka a shirye-shiryen tunkarar babban zaben 2027.
Atedo Peterside, shugaban gidauniyar Anap kuma wanda ya kama bankin StanbicIBTC ya ce mulkin Mahmud Yakubu a INEC abin kunya ne ga kasa kamar Najeriya.
EFCC ta bayyana cewa wasu daga cikin yan kasuwar ma'adanai da duwastu masu daraja na da hannu a harkokin daukar nauyin ta'addanci a yankunan Najeriya.
Gwamnatin Bauchi ta amince da nadin Birgediya Janar Marcus Kokko Yake (mai ritaya) a matsayin Sarkin Zaar (Gung-Zaar) na farko a tarihi, mutane sun ce ba su so.
Rundunar sojojin ruwa ta kasar Amurka ta tabbatar da hatsarin jiragenta biyu a tekun kudancin China, ta ce babu wanda ya rasa rayuwarsa a hadurran biyu.
Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamnan Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje da sauran wadanda ake tuhuma a kotu sun kawo tsaiko a zaman ranar Litinin.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na ganawa da sababin hafsoshin tsaron Najeriya a fadar gwamnati da ke Abuja, ana sa ran za su tattaunawa batun tsaron kasa.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta watau INEC, Farfesa Joash Amupitan ya nada tsohon editan Punch Adedayo Oketola a matsayin mai magana da yawunsa.
Ahmad Yusuf
Samu kari