Ahmad Yusuf
11628 articles published since 01 Mar 2021
11628 articles published since 01 Mar 2021
Rahotanni sun nuna cewa kwamitin mafi ƙarancin albashi ya koma teburin ci gaba da tattaumawa kan sabon albashin ma'aikata, ana tsammanin yau ne zaman ƙarshe.
Ministan kudi da harkokin tattalin arziki, Wale Edun, ya ce ba wani abun damuwa game da sabon mafi karancin albashi, ya gana da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu.
Mai alfarma sarkin Musulmi, Muhammadu Sa’ad Abubakar III ya bayyana cewa an ga jinjirin wata kuma ranar Jumu'a, 7 ga watan Yuni za zama 1 ga watan Dhu Hijjah.
Biyo bayan wa'adin sa'o'i 48 da aka ba shi, ministan kuɗi da harkokin tattalin arziki, Wale Edun ya miƙa kundin tsarin sabon mafi ƙarancin albashi na ma'aikata.
Kungiyar ƙikitocin fata ta Nsjeriya ta kai ziyara ta musamman ga Mai Martaba Muhammadu Sanusi II a fadar sarkin Kano ranar Laraba, 5 ga watan Yuni, 2024.
Yayin da ake tunkarar zaben gwamna a jihar Ondo, Barista Edema ɗaya daga cikin ƴan takara na sahun gaba a APC ya tattara ya koma NNPP, ya samu tikiti.
Gwamnatin tarayya karkashin Bola Ahmed Tinubu ta jaddada cewa cire tallafin man fetur na nan daram, ta roki yan Najeriya su yi watsi da takardar ASAP.
Hajiya Lami Adamu Lau, shugabar kungiyar mata ta ƙasa ta kwanta dama a lokacin da ta je jihar Kebbi domin gudanar da wasu ayyuka, gwamnan Taraba ya yi alhini.
Gwamnatin tarayya ta bakin ministar kwadago ta ce nan ba da jimawa ba za a karkare duk wata taƙaddama kan sabon mafi karancin albashin ma'aikata a Najeriya.
Ahmad Yusuf
Samu kari