Ahmad Yusuf
11618 articles published since 01 Mar 2021
11618 articles published since 01 Mar 2021
Gwamna Rev Fr Hyacinth Alia Ya bayyana cewa gwamnatinsa ta shirya biyan sabon mafi ƙarancin albashin ma'aikata wanda gwamnatin tarayya ta amince da shi.
Sanata Ali Ndume ya bayyana cewa tun farko bai so zama mai tsawstarwa a majalisar dattawa ba saboda ya riga ya rike shugaban masu rinjaye a majalisa ta 8.
Hukumar JAMB ta koka kan yadda bayar da gurbin karatu ba bisa ƙa'ida ba ya zama ruwa dare a manyan makarantun Najeriya, ta faɗi sunayen jami'o'i biyar.
Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa Bola Tinubu ya yiwa ƴan kwadago alkawarin kai kudirin sabon mafi ƙarancin albashi gaban majalisa ranar Talata.
Hukumar da ke da alhakin shirya jarabawar share fagen shiga jami'o'i a Najeriya ta bayyana sunayen ɗalibai 13 da suna nuna hazaƙa a jarabawar UTME 2024.
Kungiyar gwamnonin PDP ta bayyana cewa tana tareda ƴan kwadago wajen ganin a ƙarawa ma'aikata albashi, sai dai ta ce a duba ƙarfin arzikin gwamnatoci.
Yan fashin daji sun shiga kauyen Kurmin Kare a karamar hukumar Kachia ta jihar Kaduna, sun kashe dagajin kauyen, Ishaya Barnabas kana suka tafi da mutum 3.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ka iya sanar da adadin da aka amince da shi a matsayin sabon mafi ƙarancin albashin ma'aikata bayan ganawa da ƴan kwadago.
Daya daga cikin manyan makusantan siyasa na Peter Obi a Labour Party, Isaac Balami ya koma jam'iyyar APC wadda ya bari gabanin zaɓen shugaban kasa a 2023.
Ahmad Yusuf
Samu kari