Ahmad Yusuf
11618 articles published since 01 Mar 2021
11618 articles published since 01 Mar 2021
Mai shari'a James Omotosho na babbar kotun tarayya ta soke matakin tsige mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu, ya mayar da shi kan muƙaminsa.
Sanata Tahir Mungono daga jihar Borno ya zama sabon mai tsawatarwa a majalisar dattawan Najeriya bayan APC ta sauke Muhammed Ali Ndume yau Laraba.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas ya jawo ƙarin mutane cikin gwamnatin jihar, ya fitar da sunayen mutane 1,270 da naɗa a matsayin masu taimaka masa.
Majalisar dattawan Najeriya ta sauke Sanata Ali Ndume daga matsayin babban mai ladabtarwa na majalisar bayan sukar shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Kaduna ta ce ta kammala duk wasu shirye-shirye na gudanar da zaɓen kananan hukumomi a ranar 19 ga watan Oktoba, 2024.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya rattaba hannu kan kudirin dokar kirkiro zababbin kananan masarautu 3 a jihar bayan majalisar dokoki ta amince da shi.
Gwamna Ahmed Usman Ododo na jihar Kogi ya gwangwaje matasa nasu yiwa ƙasa hidima da aka tura jihar da kyautar makudan kudi don su ji daɗin yin aiki.
Sakataren kungiyar Izala, Sheikh Muhammadu Kabiru Haruna Gombe ya yi kira ga matasa su kauracewa duk wata zanga-zanga da ka iya kawo tashin yamutsi a ƙasa.
Malam Uba Sani ya yi ta'aziyya ga iyalan mamba mai wakiltar mazabar Kajuru da Chikun wanda Allah ya yiwa rasuwa da safiyar ranar Talata, 16 ga watan Yuli.
Ahmad Yusuf
Samu kari