Ahmad Yusuf
11618 articles published since 01 Mar 2021
11618 articles published since 01 Mar 2021
Kwamishinan ƴan sandan birnin tarayya Abuja ya tabbatar da cafke mutum biyu da ake zargin da fashi da makami bayan kashe abokansu biyu a Mabushi.
Daniel Bwala ya caccaki tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubukar bisa nuna goyon baya ga zanga zangar da matasan Najeriya ke shirin yi.
Sanata Muhammad Ali Ndume ya bayyana cewa ba zau bar APC matukar Gwamna Babagana Zulum na cikinta, ya bayyana cewa da shi aka kafa jam'iyyar tun asali.
Shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC), Farfesa Mahmud Yakubu ya ce hukumar za ta iya gudanar da zaɓukan kananan hukumomi 774 a Najeriya.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta bayyana cewa ta gano wasu bata gari da ke shirin sajewa da masu zanga zanga su farmaki mutanen da ba su ji ba kuma ba su gani ba.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta bayyana cewa dakarun sojoji ba za su zuba hannu suna kallo a tayar da tarzoma kamar tashin tsahinar da tabfaru a ƙasar Kenya ba.
Kungiyar gwamnonin jihohin Najeriya ta bayyana cewa ofishin NSA zai taimakawa gwamnoni wajen kara inganta tsaro yayin da ake shirin yin zanga zanga.
Gwamnonin jihohin Najeriya da wasu ministocin Bola Ahmed Tinubu za su zaunadon lalubo hanyar da za a bi a daƙile yunkurin matasa na yin zanga zanga.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnonin Najeriya sun haɗu a sakatariyar kungiyar gwamnonin ta ƙasa NGF da ke Abuja, ana sa ran za su yi magana kan abubuwa uku.
Ahmad Yusuf
Samu kari