Ahmad Yusuf
11566 articles published since 01 Mar 2021
11566 articles published since 01 Mar 2021
Tsohon gwamnan jihar Abia, Orji Kalu ya ce yana kwarewar zama shugaban ƙasa kuma da yiwuwar ya nemi takara idan Bola Tinubu ya hakura da neman tazarce.
Hedkwatar tsaro ta ƙasar nan watau DHQ ta baygana cewa sojoji sun sheke ƴan ta'adda 96, sun cafke wasu sama da 200, tare da ceto mutanen da aka sace a mako 1.
Musa Iliyasu Kwankwaso ya ce lokacin tsayawa nuna adawa da sukar juna ya wuce, ya kamata su Atiku da Obi su shigo a tafi tare don ceto ƴan Najeriya daa ƙunci.
Yan majalisar dattawan Najeriya sun kaɗa kuri'ar amincewa da kwarin guiwa kan shugabansu, Sanata Godswill Akpabio bayan an fara rade-radin za a tsige shi.
NNPP ta bayyana shirinta na haɗa maja da duk jam'iyyar da ta shirya domin karɓe mulki daga jam'iyyar APC a zaben 2027, ta gano wani shirin da APC ke yi.
An gurfanar da wani magidanci, Umar Inusa a gaban kotun shari'ar Musulunci a Kano bisa tuhumar raunata matarsa a ƙirji, alkali ya ɗage zaman zuwa watan Nuwamba.
Gwamnan Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya yi kira ga gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ya sake tunani kan manufofinta na tattalin arziki, ya ce mutane na cikin wahala.
Dan majalisa mai wakiƙtar Minjibir, Abdulhamid Abdul ya tabbatarwa hukumar Hisbah cewa nan ba da jimawa ba za a kara masu albashi da alawus alawus.
Gwamnatin Najeriya ta amince za ta ɗauki wasu matakai da za su taimaka wajen rage tsadar sufuri da hauhawar kayan abinci a Najeriya a zamanta da ƴan kwadago.
Ahmad Yusuf
Samu kari