Ahmad Yusuf
11525 articles published since 01 Mar 2021
11525 articles published since 01 Mar 2021
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Fasto Umo Eno ya rusa majalisar zartarwa, ya gode masu bisa gudummuwar da suka bayar fun farko, ya ce sun ba yi bakin kokarinsu.
Karamar ministar kwadago, Nkeiruka Onyejeocha ta ce gwamnatin Tinubu za ta sake duba mafi ƙarancin albashin ma'aikata nan da ƙasa da shekaru biyu masu zuwa.
Wata majaiya mai tushe ta bayyana akwai wasu alamu da suka sa aka fara zargin wasu gwamnoni da shirin sauya sheka daga PDP zuwa APC gabanin zaɓen 2027.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum ya ce babu wani abin alheri da za a yi wa sojojin da suka mutu a fagen fama da ya wuce taimakawa iyalansu.
Kungiyar ƴan fansho ta jihar Taraba ta bayyana cewa Gwamna Agbu Kefas zai inganta walwalarsu idan ya koma zango na biyu, ta ce ƴaƴanta suna tare da shi.
Hadimin shugaban ƙasa, Daniel Bwala ya bayyana cewa galibin gwamnonin da kw sukar kudirin haraji ba ƴan Najeriya ne a gabansu ba, damuwarsa kuɗaɗen shiga.
Rahotanni sun nuna cewa yan ta'adda da ake tunanin mayakan Boko Haram ne sun kai farmaki fadar shugaban kasar Chadi amma sun gamu da fushin dakarun sojoji.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya ce gwamnonin APC ba za su iya yin komai don taimakon tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ba a lokacin.
Gwamnatin tarayya ta amince kamfanonin sadarwa su yi ƙarin kudin kiran waya, sako da sayen data amma ba zai kai kaso 100% ba in ji ministan sadarwa, Bosun Tijani.
Ahmad Yusuf
Samu kari