Ahmad Yusuf
11526 articles published since 01 Mar 2021
11526 articles published since 01 Mar 2021
Shugaban ƙaramar hukumar Soba a Ƙaduna, Hon Muhammad Lawal Shehu ya ba da umarnin ƙara alawus da ake biyan manyan limaman masallatan Juma'a a yankinsa.
Shugaban kamfanin mai na ƙasa NNPCL, Malam Mele Kyari ya bayyana yadda ya sha fama da kalubale a rayuwarsa tun daga almajiranci har matsayin da ya taka.
Babbat hedkwatar rundunar sojin Najeriya watau DHQ ta bayyana ainihin abinda ya faru a lokacin da ƴan ta'adda suka farmaki sansanin sojoji a jihar Borno.
Rundunar soji ta 6 da ke sansani a Fatakwal, babban birnin jihar Ribas ta yi nasarar muƙushe wasu hatsabiban ƴan bindiga da suka kashe sojoji huɗu.
Shugaban kwamitin gyaran haraji na shugaban kasa, Taiwo Oyedele ya ƙara bayani kan kudirin harajin da ake ta cece kuce a jansa, ya ce Legas za ta fi asara.
Gwamnan jihar Benuwai ya yi alhini da ta'aziyyar rasuwar tsohon kwamoshinan ayyuka kuma yayan wanda ya jagoranci juyin mulkin soji a 1990, Farfesa Orkar.
Gwamnan Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum ya sauya sunan jami'ar jihar zuwa jami'ar Kashim.Ibrahim, ya kuma ba da umarnin raɗawa tituna sunaye.
Wani shaida da komai ya faru a kan idonsa ya bayyana cewa sabon ɗalibi daga Katsin ne ya zo da bom makarantar tsangaya a Abuja, shi da abokinsa sun mutu.
Rikici tsakanin gwamnan Edo da ciyamomin ƙanann hukumomi ya ƙara ƙamari, kansiloli sun sake tsige ciyamomi biyu daga kan mulki, sun zarge su da yin ba daidai ba.
Ahmad Yusuf
Samu kari