Ahmad Yusuf
11510 articles published since 01 Mar 2021
11510 articles published since 01 Mar 2021
Sanata Muhammad Ali Ndume ya bayyana cewa ziyarar da mutane ke kai wa taohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari ba sabon abu ba ne saboda ya zama uban ƙasa.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya ce ziyarar da Atiku da tsofaffin gwamnoni suka kai wa Buhari a Kaduna ba ta da alaƙa da siyasa ko batun 2027.
Gwamna jihar Taraba, Agbu Kefas ya amince da ɗaukar wasu mata 2 aiki saboda sun fito a bainar jama'a sun bayyana cewa suna ɗauke da cutar kanjamau.
Gwamnonin jam'iyyar PDP sun fara nuna rashin gamsuwa da abubuwan da ke faruwa a matakin ƙasa, wasu buyar daga ciki na tunanin sauya sheka zuwa wata jam'iyyar.
Sanata Ned Nwoko ya bayyana cewa zai ba Gwamnan Delta mamaki kan batun kirkiso sabuwar jihar Anioma wacce yanzu haka ta kai karatu na biyu a Majalisa.
Gwamna Hyacinth Alia na jihar Benuwai ya musanta raɗe-radinda ake yaɗawacewa yana shirin barin jam'iyyar APC saboda rikicin da ya ƙi ci ya ƙi cinyewa.
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya yi alhinin rasuwar ɗan Majalisa mai wakiltar mazabar Kaura Namoda ta Kudu, Hon. Aminu Ibrahim Kasuwar Daji.
Mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya bayyana cewa jama'a sun sami sauƙin matsalar tsaro a Katsina karƙashin Dikko Radda.
Gwamnatin Tarayya ta umarci manyan makarantun da suka samu izinik ɗaukar ma'aikata su bi tsarin gaskiya da adalci ta hanyar da tallata guraben aiki a jaridu.
Ahmad Yusuf
Samu kari