Ahmad Yusuf
11030 articles published since 01 Mar 2021
11030 articles published since 01 Mar 2021
Tsohon shugaban hukumar EFCC, Abdulrasheed Bawa ya saki sabon littafin da ya rubuta kan yadda aka yi kashe mu raba da kudin tallafin man fetur a Najeriya.
Rahotanni daga kauyen Ƴar-Doka da ke yankin ƙaramar hukumar Kubau a jihar Kaduna sun nuna cewa almajirai akalla 11 sun mutu wani ramin haƙar ƙasa.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya sanar da hana hawan sallah da duk wasu shagulgula domin zaman makoki da alhinin mutanen da suka mutu a ambaliyar Mokwa.
Wani shugaban al'umma ya naushi Sarki mai masaukin baƙi a wurin taron da gwamna ya kaddamar da aikin titi, lamarin ya faru ne daga an ce mutum ya canza wuri.
Rundunar ƴan sanda ta jaddada cewa haramcin hawan sallah da ta ƙaƙaba tun karamar sallah yana nan daram saboda barazanar tsaron da ake hange tana nan.
Tsohon gwamnan jihar Abia, Sanata Orji Kalu ya bayyana cewa babu abin da ya samu a matsayin gwamna na shekara takwas sai kuɗinsa da ya kashe wa al'umma.
Kotun kolin Najeriya ta matso da ranar yanke hukunci kan dambarwar masarautar Gwandu da ke jihar Kebbi saboda hutun sallah, za a yanke hukunci ranar Laraba.
Fitaccen malamin addinin musulunci kuma kwamishinan harkokin addinai na jihar Sakkwato, Sheikh Dr. Jabir Sani Maihula ya yi rashi, mahaifinsa ya rasu a Sakkwato.
Majalisar dokokin jihar Ondo ta yi sauye-sauye don ɗinke eɓaraka a tsakanin shugabanninta, mataimakin kakaki da shugaban marasa rinjaye sun hakura da kujerunsu.
Ahmad Yusuf
Samu kari