Ahmad Yusuf
11031 articles published since 01 Mar 2021
11031 articles published since 01 Mar 2021
Rahotanni sun nuna cewa jirgin yakin rundunar sojin Najeriya ya sake yin kuskuren sakin wuta kan ƴan banga a ƙaramar hukumar Maru ta jihar Zamfara.
Sanatar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan ta bayyana yadda ake kasafta kuɗin kasa a Majalisa, ta faɗi abin da ya faru da ita kan shugabancin kwamoti.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya soki tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya ce ko alama bau ta yunwar abinci a wurinsa, sai dai yunwar mulki.
Ya wasa akalla 21 na jihar Kano da suka halarci bikin wasanni aɓjihar Ogun sun gamu da ajalinsu yayin da za su koma gida a gadar Daka Tsalle ranar Asabar.
Oniroko na Irokoland, Sunmaila Olasunkanmi Abioye Opeola ya riga mu gidan gaskiya, masarauta ta ce za a yi masa jana'iza yau Asabar a jihar Oyo da ke Kudu.
Tsohon ministan sadarwa, Farfesa Isa Pantami ya mika sakon jaje ga al'ummar Mokwa da ke jihar Neja bisa ambaliyar ruwan da ta afku a yankin da ke jihar Neja.
Sarkin Epe da ke jihar Legas a Kudu maso Yammacin Najeriya, Shefiu Ọlatunji Adewale ya kwanta dama yana da shekara 86, za a yi janazarsa yau Asabar.
Malaman addinin musulunci da ke tawagar NAHCON sun buƙaci mahajjatan Najeriya su yi koyi da Annabi Muhammad (SAW) wajen yi wa ƙasarsu da shugabanni addu'a.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya bayyana cewa shugabanci abu ne mai natukar wahala kuma amana ce ta gudanar da dukiyar taakawa.
Ahmad Yusuf
Samu kari