- All (1087)
- Labarai (941)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (10)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
- Politics (1)
AbdulRahman Rashida
Jam'iyya mai mulki ta APC ta saki martanin kar ta kwana game da labarin cewa babban malamin addinin Musulunci, Sheikh Dahiru Usamna Bauchi yana tare da Atiku.
Jirgin yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa karkashin jam'iyyar New Nigeria Peoples Party NNPP, Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso Zai Sauka Tasha Yau A Kano.
Tsuguni Bata Kare Ba: Wasu guggun Yan Ƴan Bindiga Ɗauke da Muggan Makamai Sun Kaddamar da Hari Mai Muni wa Ofishin Dake Jihar Abia, Kudu Maso Gabashin Najeriya
Muna Bawa Yan Najeriya Hakuri Abisa Zaben da Muka saka Sukayi Na APC, Mun fita Daga Tafiyar, Zuwa PDP ta Atiku Abubakar Da Okowa - CewarKungiyar Magoya Baya
Zaɓukan 2023: Kimanin N500bn ne Basu Dawo Cikin Lalitar Babban Bankin Najeriya ba har Yau , Shugaban Hukumar EFCC Yace A Shirye Suke Su Kama Masu Boye Kudi
Duk da Bukatar da Rundunar Yan Sandan Jihar Kano Ta Bawa APC, PDP da NNPP na Kada Suyi Taron, Sun Yi Kunnen Uwar-Shegu da Batun Mai Cike Da Sarkakiyar Tsaro
Jam'iyyar adawa ta NNPP a jihar Kano ta ce hukumar DSS ta shiga jami'an hukumomin tsaron da ke yiwa mambobinta bita da kulli yayinda ake shirin zaben shugaban.
Kwamishanan yada labarai na jihar Kogi ya saki martani mai zafi game da hukuncin kotun tarayya wacce ta baiwa hukumar EFCC damar mallake wasu kadarori 14..
Gwamnatin tarayya ta samu gagarumin nasara a babban kotun tarayya inda ta bukaci a mallake mata wasu gidaje da ake zargin mallakin gwamnatin jihar Kogi ne.
AbdulRahman Rashida
Samu kari