- All (1087)
- Labarai (941)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (10)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
- Politics (1)
AbdulRahman Rashida
Wasu yan daba da ake zargin na PDP sun yi kokarin tilasta mutane zaben jam'iyyarsu sun tarwatsa rumfar zabe tare fasa akwati duk da kasancewar yan sanda a wajen
Yayin Da Take Yau Ranar Zabe: An Farmaki Ma’aikatan Wucin-Gadin INEC a Gombe Akan hanyar Su Ta Zuwa Rumfar Da Aka Turasu Domin Aikin Zabe. Kwamishinan ya Bara
Ana Tsaka Da Aikin Zabe a Wasu Gurare: A nan Ma'aikatan Wucin Gadi na INEC Sunyi Ƙemadagas Baza Suyi Aikin Zaɓe ba Har Sai An Basu kuɗin Somin-taɓin Tukuna
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya kada kuri'arsa da safiyar Asabar, 25 ga watan Febrairu, 2023, a mazabarsa dake Daura, jihar Katsina. Shugaban kasan ya.
Alhaji Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP wanda ke takarar kujerar shugaban kasa ya kada kuri'arsa kuma ya ce yana kyautata zaton cewa shi zai samu galaba a zaben.
Labarin da aduminsa daga makarantar sakandaren dake garin Kwankwaso, karamar hukumar MAdobi ta jihar Kano da sanyin safiyar nan. Ana zargin wani mai mota.,
Dakarun SOjin Najeriya sun cika hannu da wani mutumi dauke da makudan sabbi da tsaffin kudi zai kaiwa wani dan siyasa jihar Gombe daga Bauchi don sayen kuri'u.
Bello Kawu a Wajen Gwamnan Niger Ya Samu Dakatarwa a Wajen Manyan Jamiyyar APC na Mazabar Kontogora Biyo Bayan Zargin da Ake Masa na Zuba Zunzurutun Anti Party.
Shugabannin gundumar Igbere da shugabannin jam'iyyar APC a karamar hukumar Bende sun dakatar da Sanata Orji Uzor Kalu daga jam'iyyar ana gobe zaben kujerarsa.
AbdulRahman Rashida
Samu kari