Abdullahi Abubakar
7313 articles published since 28 Afi 2023
7313 articles published since 28 Afi 2023
Gwamnatin jihar Kano ta karbi bakuncin manyan malamai domin buda baki a ranar Asabar 15 ga watan Maris, 2025 inda Abba Kabir ya sha alwashin gyara masallatan Juma'a.
Tsohon shugaban kasa Obasanjo ya koka kan yadda 'yan ta'adda da masu shaye-shaye ke zama sarakuna a Najeriya duba da irin miyagun ayyuka da suke aikatawa.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar mahaifiyar Sarkin Gwoza, Alhaji Muhammadu Shehu Idrisa Timta wanda za a yi sallar jana'izarta a yau Asabar da rana.
Yan Najeriya da dama sun soki hukumar NYSC kan barazana ga matashiya yar bautar ƙasa a Legas da ta caccaki Gwamnatin Bola Tinubu a cikin wani bidiyo.
Bayan zargin cewa Bola Tinubu ke ɗaukar nauyin SDP, fadar shugaban kasa da jam'iyyar sun karyata jita-jitar da ake haɗawa da ba ga sa tushe bare makama.
Bayan Nasir El-Rufai ya kira jiga-jigan PDP su koma SDP, tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido ya ce ba shi da darajar shugabanci da zai iya janyo su.
Yayin da ake ci gaba da shari'a kan zargin samun makudan kudi a asusun Abba Kyari, Iyalansa sun karyata zargin yana da asusun banki guda 10 da N200m.
Bayan umarnin kotu kan rigimar sarauta da ake yi a Kano, Alhaji Aminu Babba Dan’agundi ya bukaci gwamnati da hukumomi su girmama umarnin kotun daukaka kara.
Tsohon gwamnan Rivers kuma Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya ce gwamna Siminalayi Fubara ya fadi siyasa kuma karin koma baya na nan tafe a gare shi.
Abdullahi Abubakar
Samu kari