Abdullahi Abubakar
7307 articles published since 28 Afi 2023
7307 articles published since 28 Afi 2023
Rundunar sojojin Najeriya na ci gaba da samun galaba kan miyagu da yan bindiga bayan kisan wani mashahuri mai suna Abubakar da aka fi sani da Mallam.
Bayan korafi Bulama Bukarti, Sheikh Ibrahim Aliyu Kaduna ya caccake shi kan zargin cewa malamai sun yi shiru bayan kisan limami shi a jihar Zamfara.
Yayin da ake yawan samun korafe-korafe na karuwar laifuffuka a Borno, Gwamna Babagana Zulum ya haramta sayar da giya, yana danganta hakan da karuwar miyagun dabi’u.
Ɗan Sarki Muhammadu Sanusi II wanda kuma shi ne Tafidan Kano, Adam Lamido Sanusi ya kai ziyara ta musamman ga shugaban APC a jihar, Hon. Abdullahi Abbas.
Yayin ake ta shirin zaben 2027, wani jigo a jam’iyyar APC, Cif Eze Chukwuemeka Eze, ya ce Bola Tinubu na iya fuskantar matsaloli da za su hana shi tsayawa takara.
Attajirin Nahiyar Afrika, Aliko Dangote ya yaba wa Shugaba Tinubu bisa nada sabbin shugabannin kamfanin NNPCL inda ya ce sun cancanta kuma za su kawo shi ga ci gaba.
Yayin da kashe-kashe ya yi yawa a Benue, Majalisar Wakilai ta zargi Gwamna Alia da watsi da dokar hana kiwo a fili, wanda ke haddasa rashin tsaro a jihar.
Ana hasashen kasafin kudin shekarar 2025 zai iya samun tasgaro bayan farashin danyen mai ya fadi zuwa kasa da $60, abin da ke barazana ga sauran jihohi.
Kotun shari'ar Musulunci ta saurari karar mata da miji da aka gurfanar a gabanta bisa zargin auren maza biyu lokaci guda ba tare da saki ba a jihar Kano.
Abdullahi Abubakar
Samu kari