Jihar Zamfara
Wasu da ake zargin ‘yan daba ne a ranar Alhamis sun lakadawa shugaban ‘yan jaridan jZamfara,Kwamared Ibrahim Maizare mugun duka tare da barazana ga ‘yan jarida.
Yan bindiga sun farmaki Hayin Banki da ke karamar hukumar Anka a jihar Zamfara a daren ranar Litnin inda suka kashe mutum daya da kuma awon gaba da wasu takwas.
Mambobin kungiyar ISWAP an gano suna kafa sansanoni a wuraren kauyen Mutu dake yankin Mada ta karamar hukumar Gusau a jihar Zamfara da kokarin kai farmaki.
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara tace an tabbatar da mutuwar mutum daya yayin da wasu 18 suka jigata sakamakon arangama tsakanin kungiyoyin matasa 2 a jihar.
Gwamnatin jihar Zamfara ta rufe gidajen talbijin uku da gidan radiyo daya bayan sun halarci wani gangamin siyasa na jam'iyyar PDP a Gusau, babban birnin jihar.
Kotu ta hana hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta (EFCC) kwace wasu kadarori shida da aka gano suna da alaka da Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara.
Gwamnatin Zamfara a ranar Juma’a ta sanar da rufe kananan hukumomin Anka, Bukkuyum da Gummi a jihar sakamakon rashin tsaro da harin ‘yan bindiga a yankunan.
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara sun kama mota dankare da kayan abinci da za a kaiwa ‘yan bindigan dake da maboya a Dangulbi a karamar hukumar Maru ta jihar.
Gwamnatin jihar Zamfara ta sake bude wasu makarantu 45 daga ciki 75 da ta rufe saboda rashin tsaro, ma’aikatar ilimi ta bayyana hakan a ranar Laraba a Gusau.
Jihar Zamfara
Samu kari