Jihar Zamfara
Dan uwa ga tsohon gwamnan jihar Zamfara, ya koma tsagin gwamnan Bello Matawalle na jam'iyyar APC, ya kuma bayyana fatansa na sauya ra'ayin Abdul'aziz Yari.
Jihar Zamfara - Jami'an hukumar yan sanda a jihar Zamfara sun samu nasarar damke kasurgumin dan bindiga wanda ya addabi kananan hukumomi uku a Arewacin jihar.
Wasu 'yan bindiga sun shiga gida-gida a jihar Zamfara, sun sake mutane da dama sun kuma hallaka wani basarake. A halin yanzu dai ba a san adadin wadanda aka sac
Masarautar Bungudu dake karamar hukumar Bundugu a jihar Zamfara ta bayyana cewa wasu yan bindiga sun kai hari ƙauyen Gada da daddare, inda suka kashe basarake.
Audu Bulama Bukarti mai rajjin kare hakkin dan Adam ya ce mutanen garin Dansadau da ke jihar Zamfara sun yi bikin wata daya ba tare da harin yan bindiga ba.
Mataimakin gwamnan jihar Zamfara, Mahdi Aliyu, wanda har yanzun yake a cikin PDP, yace ba sauran shiru tsakaninsa da uban gidansa, gwamna Bello Matawalle .
Magoya bayan tsohon gwamnan jihar Zamfara, Mahadi Ali-Gusau,sun zargi shugabannin jam'iyya mai mulki a jihar da shirya farmakin da aka kai wurin taron jam'iyya.
Wata kungiyar dattawan jihar Zamfara ta koka kan zargin da ta ke na cewa jami'an tsaron jihar suna sakin 'yan bindigan da suka kama da ta'addanci a fadin jihar.
‘Yan bindiga sun halaka mutane 10 sannan sun yi garkuwa da mata 33 daga kauyaku bakwai da ke karkashin karamar hukumar Gusau a jihar, The Punch ta ruwaito. An s
Jihar Zamfara
Samu kari