Albashin ma'aikata
Cibiyar Nazarin Ayyukan Majalisa da Dimokuradiyya ta Najeriya (NILDS) ta bukaci a kara kudaden da ake ware wa majalisa domin ayyukan sa ido ga bangaren zartarwa.
Ganin ya zama Sanata, tsohon gwamna a Gombe, Ibrahim Hassan Dankwambo ya bukaci gwamnatin jiharsa ta dakatar da biyansa kudin fanshon da aka saba ba shi duk wata.
Mambobin ƙungiyar ma'aikatan majalisar dokoki ta Najeriya reshen jihar Kano sun rufe zauren majalisa yayin da suka fara yajin aikin sai baba ta gani ranar Litinin.
NLC ta yi bayanin abin da ya sa ba za ta shiga duk taro da Simon Lalong zai halarta ba, ta ce taron da za ayi da gwamnatin tarayya, Ministan ba zai shiga ciki ba.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya bayyana shirya biyan basukan 'yan fansho da wadanda su ka mutu yayin aikin gwamnati naira biliyan shida a jihar.
Bayan tantacewar IPPIS, Gwamnatin Najeriya za ta daina biyan albashin wasu ma’aikata. Duk wanda ba a iya tantacewa ba, za a cire sunansa daga masu cin albashi.
Hon. Anamero Dekeri ya so ayi wa marasa hali afuwar biyan NECO, JAMB da UTME, ‘Yan majalisa sun hau kujerar na-ki da aka nemi a yafe kudin jarrabawa.
Gwamnatin jihar Ogun karkashin shugabancin gwamna Dapo Abiodun ta bayyana cewa ta ɗauƙi sabbin malaman makaranta 1,000 kuma tana shirin ɗaukar wasu.
Gwamna Douye Diri na jihar Bayelsa ya amince da sake ɗaukae ma'aikata 704, waɗanda aka kora daga manyan makarantun jihar a shekarar 2018, zai biya su bashi.
Albashin ma'aikata
Samu kari