Taraba
Gwamnan jihar Benue Samuel Ortom ya yi Allah wadai da garkuwa da shugaban karamar hukamar Takum a jihar Taraba, Boyi Manga a mararrabar jihohin Taraba da Benue.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun yi awon gaba da shugaban karamar hukumar a jihar Taraba, inda suka hallaka dan sandan da ke bashi kariya a lokacin da suke hanya.
APC reshen jihar Taraba ta bayyana dalilin da yasa ta dakatar da zababben sanata a jihar, ta kori dan takarar gwamna saboda take kundin tsarin mulkin jam'iyyar.
Gwamnan jihar Taraba, Darius Ishaku, ya roki talakawa su dubi girman Allah, su yafe masa kura-kuran da ya yi musu yana sane ko kuma bai sani ba a mulkinsa.
Yayin da ya rage 'yan kwanaki a rantsar da majalisa ta 10, wani zababben ɗan majalisar wakilan tarayya daga jihar Taraba, Ismaila Maihanci, ya kwanta dama.
Jam'iyyar APC ta zargi wani sanatan jihar Taraba da cin dunduiniyarta a zaben da ya kammala a watannin da suka gabata. An bayyana dalilin dakatar da sanatan.
Jam'iyyar All Progressives Congress, APC, ta kori zababben sanata na mazabar Taraba ta Kudu a majalisa zubi na 10, David Jimkuta kan zarginsa da cin amana.
Wani basarake mai daraja ta uku, Kwe Ando Madugu, wanda ke Karamar Hukumar Ussa ta Jihar Taraba ya sha da kyar a hannun wasu matasa da suka yi masa dukan tsiya.
Rahotanni sun nuna cewa an rasa rayyukan mutane a kalla 17 sakamakon rikici da ya barke a kananan hukumomin Ussa da Tarkum a Taraba, dama a baya an fara rikici
Taraba
Samu kari