Taraba
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya ayyaja ilimin sakandire da firamare kyauta a jiharsa, wannan ya zo ne kwanaki kaɗan bayan zabtare kuɗin jami'a ga ɗalibai
Gwamnan jihar Taraba Agbu Kefas, ya sanar da rage yawan kuɗaɗen makaranta ga ɗaliban jami'ar jihar Taraba da kaso 50%. Gwamnan ya ce ya ɗauki matakin ne biyo.
Wani sabon mummunan rikicin ƙabilanci ya sake ɓarkewa a jihar Taraba, inda rayukan mutum 50 suka salwanta. Rikcin ya barke ne a tsakanin Karimjos da Wurkuns.
Al'ummar Hausawa a karamar hukumar Takum ta jihar Taraba sun koka a kan hare-haren da suke zargin yan kabilar Kuteb suna kaiwa mutanensu ba tare da dalili ba.
Al'ummar Hausawa da ke karamar hukumar Takum a jihar Taraba sun zargi kabilar Kuteb da kashe musu mutane 32 inda suka bukaci mahukunta su dauki mataki akansu.
Makonni bayan ya karbi mulki, sabon Gwamnan Taraba ya shirya yin bincike a jihar. Wannan kwamitin binciken ya na karkashin jagorancin Mista Polycarp Iranius ne
Sabon gwamnan jihar Taraba, Dr. Kefas Agbu, ya yi shirin bincikar gwamnatin da ya gada ta Darius Ishaku. Gwamnan ya ce ba zai ƙasa a guiwa ba wajen binciken.
Sabon gwamnan Taraba, Kefas Agbu ya amince da nadin Timothy Ketaps a matsayin Sakataren gwamnatin jihar da Jeji Williamsa a matsayin shugaban ma’aikatansa.
Gwamnan jihar Taraba, Kefas Agbu, ya rushe shugabannin riƙo na ƙananan hukumomin jihar. Sallamar su daga bakin aikinsu na zuwa ne bayan an rantsar da gwamnan.
Taraba
Samu kari