Jihar Sokoto
Jam'iyyar PDP mai mulki a jihar Sokoto, ta tafka babban rashi inda wani babban ƙusa a jam'iyyar ya tsallaka zuwa jam'iyyar APC. Ya bayyana dalilan sauya sheƙar
Kamfanin BUA ta yiwa al'ummar jihar Sokoto tagomashi inda ya ba da tallafin kujeru da teburan karatu guda 1,000 da ya kai miliyan 32 ga makarantu a fadin jihar.
wasu guggun 'yan bindiga da sukai bata kashi tsakaninsu da sojoji sun janyo al'ummar garin mutunji sun rasa ransu, wasu kuma sun jikkata, in ji PRNigeria..
Allah yayi wa Alhaji Shehu Malami, fitaccen 'dan kasuwa kuma Yariman Sokoto rasuwa. Ya kwanata dama yana da shekaru 85 a duniyab a birnin Cairo dake Misra.
wani bincike ya nuna jihohin da za'a iya samun matsaltsalun a lokacin babban zaben shekarar 2023, cikin jihohin da aka lissafa harda jihar Kano, da Legas..
Jam'iyyar PDP tana jimamin rashin magoya baya, yayin da jam'iyyar APC kuwa ke murna tare da farin ciki sabvida samun karin magoya baya a cikinta gabanin zaben
Rundunar yan sandan Najeriya ta ja hankalin jam'iyyun siyasa, yan takara a kan sun wayar da kan mabiyansu game da bin dokokin zabe da guje ma aikata laifuka.
Tsohon shugaban hukumar NERC ya bayyana damuwa bisa kin hukunta wadanda suka kashe dalibai FCE, Deborah Samuel da ta durawa Annabi SAW ashar a jihar Sokoto.
Mai neman zama shugaban ƙasa a inuwar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa duk da ya sa an goge rubutun farko amma daga baya ya sake rubutun Allah wadai.
Jihar Sokoto
Samu kari