Jihar Sokoto
Rikici ya kaure tsakanin Fulani da Hausawa a garin Gwadabawa, jihar Sokoto lamarin da ya kai ka ga kisan mutane da dama tare da jikkata wasu. Ana zaman dar-dar.
Gwamnan Sakkwato mai jiran gado na jam'iyar APC, Ahmed Aliyu, ya ce yana bukatar haɗin kan kowace jam'iyya wajen dawo da jihar kan turba da ɗaga martabarta.
Rundunar yan sandan jihar Sakktwato ta bayyana cewa ta damƙe mutane masu laufu daban-daban lokacin zaɓen gwamna da mambobin majalisar dokokin jiha da aka gama.
Yayin da musulmai ke murnar fara azumin Ramadana, Allah ya yi wa kwamishinan harkokin addinai na jihar Sakkwato, Alhaji Usman Suleiman (Ɗanmadamin Isa) rasuwa.
Sultan na Sakkwato kuma shugaban majalisar koli ta addinin musulunci, Alhaji Sa'ad Abubakar III, ya taya sabon angon Sakkwato, Ahmed Aliyu, murnar samun nasara.
Sarkin Musulmi a Najeriya ya bayyana raanr da ya kamata Musulmai su fara duba jinjirin watan Ramadana da ke tafe nan da kwanaki kadan ga mai rai da lafiya.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta wato INEC ta fara tattara sakamakon zaben gwamna daga kananan hukumomin jihar Sokoto guda 23 tsakanin Aliyu da Sa’idu Umar.
Zababben gwamnan jihar Sokoto ya bayyana kadan daga abubuwan da ya tsara zai yiwa al'ummar jiharsa yayin da aka sanar ya lashe zaben gwamna na cikin makon nan.
Rana bata karya sai dai uwar diya ta ji kunya! Yau Asabar, 18 ga watan Maris take ranar zaben gwamnoni a Najeriya. A nan za m8 kawo yadda yake a Neja da Sokoto.
Jihar Sokoto
Samu kari