Jihar Sokoto
Sakataren tsare-tsare na jam'iyyar PDP ta ƙasa, Umar Bature, ya bayyana cewa ya maida motar Taraktan da ya ɗauka haya daga tsohuwar gwamnatin Aminu Tambuwal.
Mahukuntan jami'ar Usmanu Dan Fodio Sokoto (UDUS), sun fito sun musanta batun cewa miyagun ƴan bindiga sun kai harin ta'addanci a harabar jami'ar.
Wasu mahara da ake kyautata zaton ɓarayi ne sun shiga jamiar UDUS da ke jihar Sakkwato kuma sun kwashi kayan abinci da wasu abubuwa in ji shugaban jami'a VC.
'Yan banga sun kai farmakin ɗaukar fansa bayan yan fashin daji sun kashe mutane uku a kauyen Soro da ke yankin karamar hukumar Binji a jihar Saƙkwato.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu ya yi magana kan nasarar da ya samu a kotun zaɓen gwamnan jihar. Gwamnan ya yaba da hukuncin kotu inda ya shawarci ƴan adawa.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Sokoto ta tabbatar da nasarar da gwamna Ahmed Aliyu na jam'iyyar APC ya samu a zaɓen gwamnan jihar.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Sokoto, ta sanar da cewa za ta yanke hukunci kan shari'ar zaɓen gwamnan jihar a ranar Asabar, 30 ga watan Satumba.
Wasu miyagun 'yan bindigan daji sun tafka mummunaɗ ɓarna yayin da suka kai farmaki mai muna kan ƙauyuka 7 da ken kan iyaka a jihohon Kebbi da Sakkwato.
Hukumar Kididdiga ta Kasa (NBS) ta fitar da sabon rahoto da ke nuna jihohin Najeriya goma mafi tsadar rayuwa da kuma tashin farashin kayayyaki a kasar.
Jihar Sokoto
Samu kari