Jihar Sokoto
Sultan na Sakkwato kuma shugaban majalisar koli ta addinin musulunci, Alhaji Sa'ad Abubakar III, ya taya sabon angon Sakkwato, Ahmed Aliyu, murnar samun nasara.
Sarkin Musulmi a Najeriya ya bayyana raanr da ya kamata Musulmai su fara duba jinjirin watan Ramadana da ke tafe nan da kwanaki kadan ga mai rai da lafiya.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta wato INEC ta fara tattara sakamakon zaben gwamna daga kananan hukumomin jihar Sokoto guda 23 tsakanin Aliyu da Sa’idu Umar.
Zababben gwamnan jihar Sokoto ya bayyana kadan daga abubuwan da ya tsara zai yiwa al'ummar jiharsa yayin da aka sanar ya lashe zaben gwamna na cikin makon nan.
Rana bata karya sai dai uwar diya ta ji kunya! Yau Asabar, 18 ga watan Maris take ranar zaben gwamnoni a Najeriya. A nan za m8 kawo yadda yake a Neja da Sokoto.
Yayin da zaben gwamna a Najeriya ke ci gaba da tunkarowa, 'yan siyasa a jihar Sokoto na ci gaba da kawo tsaiko daga yadda suke yin kamfen da munanan kalamai.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) tayi ƙarin haske kan dalilin ta na dakatar da zaɓen gwamna Aminu Tambuwal ƴan majalisun tarayya na jihar Sokoto.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta aike da wasikar dakatarwa har sai baba ta gani da kwamishinan hukumar na jihar Sakkwato, Dakta Nura Ali, nan take ta mayr gurbin
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Sokoto, ta yi kira ga mambobin ta da su tabbatar sun yi duk mai yiwuwa wajen tsare ƙuri'un su a ranar zaɓen.
Jihar Sokoto
Samu kari