Siyasar Najeriya
Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya nemi zababben gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya taimaka ya ƙarisa ayyukan da lokaci ba zai bari ya kammala su ba.
Sanata Orji Kalu na APC ya bayyana gaskiyar da ake ciki game da jita-jitan da ake yadawa na cewa bashi da lafiya kuma yana kasar waje yana neman lafiyar likita.
Yayin da ya rage 'yan kwanaki a rantsar da majalisa ta 10, wani zababben ɗan majalisar wakilan tarayya daga jihar Taraba, Ismaila Maihanci, ya kwanta dama.
Shugaban Najeriya, Alhaji Muhammadu Buhari, da shugaba mai jiran gado, Asiwaju Tinubu sun yi wa juna fatan Alheri ta wayar salula bayan gama.azumin Ramadan.
Ministan birnin tarayya Abuja, Mallam Muhammed Bello, ya ce ya yi nadama na gaza jawo hankalin Sanatan ɗaya a Abuja ya sauya sheka daga PDP zuwa APV kafin zaɓe.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta ce bata san inda dakataccen kwamishinan zaɓen jihar Adamawa ya maƙale ba har yanzun bai amsa kiran da ta masa ba.
Shugaba Muhammadu Buhari ya roki yan Najeriya su yi masa afuwa idan ya musu ba daidai ba yayin da ya ke gudanar da ayyukansa cikin shekaru bakwai na jagoranci.
A ranar 11 ga watan Nuwamba, 2023 INEC zata gudanar da zaben gwamna a juhar Bayelsa, akwai manyan wasu yan takarar uku da ake ganin ɗayansu ne zai kai labari.
A Kano, Jam’iyya mai mulki watau APC ta na da kujeru 14 ne a majalisar dokoki. NNPP ta samu ‘Yan majalisar jiha 26, PDP ba ta iya samun ko ‘Dan majalisa 1 ba
Siyasar Najeriya
Samu kari