Siyasar Najeriya
NWC a karkashin jagorancin Abdullahi Adamu ta nesanta kan ta daga mutanen shugabannin majalisa. Gwamnoni sun zauna domin a sasanta APC NWC da Majalisar tarayya.
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin wasu mukamai na masu bashi shawara. Sanusi Kwankwaso ya zama mai ba Gwamna shawara a kan sha’anin siyasa
Duk da ya na goyon bayan shi, Muhammad Suleiman Musa ya ce kyau Gwamna Abba Kabir Yusuf ya rika sara ana duba bakin gatari, domin an rusa shagunanan su a kasuwa
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, na gudanar da taron sirri yanzu haka a fadar shugaban kasa tare da shugaban APC na ƙasa, Abdullahi Adamu, da Sakatare.
Shugaba Tinubu ya gabatarwa kotun sauraron karar zaben shugaban kasa da ke zamanta a Abuja takardu hudu a matsayin hujja don kare kansa daga zargin Obi da Atiku
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, na ganawa yanzu haka da tsohon shugaban majalisar dattawa, Chief Pius Anyim da Olisa Metuh a Aso Rock, Abuja.
Kotun tarayya ta yi hukunci a shari’ar fatattakar Sanata Mohammed Danjuma Goje daga APC. Hukuncin kotun tarayyar ya zama daidai da matakin da aka dauka a Gombe,
Shehu Sani wanda shi ne tsohon Sanatan da ya wakilci Kaduna ta tsakiya a majalisa ya ce a cafke masu rike da madafan iko da tsofaffin Gwamnoni da Ministoci.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, na ganawa yanzu haka da tsohon ministan ilimi a gwamnatin Muhammadu Buhari, Adamu Adamu, a Aso Villa yau Talata.
Siyasar Najeriya
Samu kari