Siyasar Najeriya
Yayin da ake tunkarar babban zaben gwamna a jihar Imo da ke kudu maso gabashin Najeriya, jam'iyyar APC mai mulkk ya samu gagarumin goyon baya ranar Talata.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum da takwaransa na jihar Yobe, Mai Mala Buni, ne a sahun gaba a kokarin ɗarewa kujerar shugaban kungiyar gwamnoni ta ƙasa.
Kungiyar mutanen yankin tsakiyar Najeriya, Middle Belt Forum ta ce abu guda da Shugaba Buhari zai yi idan yana son yafiya shine gyara kura-kuren da INEC ta yi.
Sanata Sani Musa ya yi fatali da rahotannin cewa ya janye daga takarar neman kujerar shugabancin majalisar dattawa ta 10. Sanatan ya ce har yanzu yana takara.
Zababben shugaban ƙasa a Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya ce lafiyarsa sumul kalau kuma ya shirya tsaf domin karban sikiyarin mulkin Najeriya a Mayu.
Gwamnan jihar Taraba, Darius Ishaku, ya roki talakawa su dubi girman Allah, su yafe masa kura-kuran da ya yi musu yana sane ko kuma bai sani ba a mulkinsa.
Zababben shugaban kasa a Najeriya ya dawo gida bayan shafe kwanaki sama da 30 a kasar waje yana hutawa da kuma shirin karbar mulkin kasar a nan da watan Mayu.
Wata majiya mai ƙarfi ta tabbatar da cewa yau Litinin, zaɓaɓben shugaban ƙasa, Bola Tinubu zai dawo gida Najeriya. Bayo Onanuga shine ya bayar da wannan tabbaci
Wata kungiyar 'yan Arewa ta ce, matukar Buhari na son a yafe masa to dole ne ya tabbatar da ya gyara kuskuren da hukumar zabe ta INEC ta yi a zaben da aka yi.
Siyasar Najeriya
Samu kari