Siyasar Najeriya
Shugaban jam'iyyar APC na ƙasa kuma tsohon gwamnan Nasarawa, Sanata Abdullahi Adamu, ya ce dole sai da Bola Ahmed Tinubu za'a cimma matsaya kan majalisa ta 10.
Zababben shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya ki aminta da bukatar gwamna Nyesom Wike, wanda ya nemi FG ta biya gwamnatin jihar kuɗin da ta kashe .
Yanzu muke samun labarin yadda kwamitin ayyukan APC ya shiga wata ganawa a daidai lokacin da Tinubu ya tafi kaiw ata ziyara a jihar Ribas ta gwamna Wike na PDP.
Zababben gwamnan jihar Sokoto ya ce ya kafa kwamitin zai binciki yawaita kashe kudi da cin bashin da gwamnatinsa ke yi a tsawon shekarun da ya yi mulki a jihar.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya rushe majalisar zartarwar jihar, wacce tanƙunshi kwamishinoni da hadimansa. Gwamnan ya ce nan take korar ta fara aiki.
Ado Doguwa ya bayyana irin yadda yake gudanar da rayuwarsa da kuma yadda hakan ke da tasiri ga yadda ya rike gidansa mai mata hudu da 'ya'yansa sama da 20.
Tsohon makusancin shugaban kasa, Muhammadu Buhari, watau Buba Galadima ya ce Buhari ya lalata siyasar Najeriya, a yau ta koma sai kana da kuɗi zaka hau kujera.
Tinubu ya yi magana mai kama da watsar da 'yan APC, inda yace ba dan gwamnan PDP ya taimake shi ba, da tuni yanzu ya fadi zabe da sai wani labarin ake yi daban.
Babban lauya kuma dan rajin kare hakkin bil'adama ya shawarci jam'iyyar APC da su bawa Ahmed Wase wato mataimakin kakakin majalisar shugabancin majalisar ta 10
Siyasar Najeriya
Samu kari