Siyasar Najeriya
Awanni 48 bayan samun sauyin shugabanci a APC, Kwamitin NWC ya shirya zama da gwamnonin jam'iyya mai mulki kan muhimman abubuwan da suka faru a cikin gida.
Fitaccen mawakin nan na Najeriya, Ayo Ibrahim Balogun, wanda aka fi sani da Wizkid, ya bayyana dalilin da ya sa ba ya tsoma baki a harkokin siyasar Najeriya.
Hukumar zabe INEC ta gaza kare nasarar da gwamnan jihar Enugu, Peter Mbah, ya samu a babban zaben gwamna ranar 18 ga watan Maris, a gaban kotun ƙarar zabe.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta mayar da martani kan zargin cewa Shugaba Tinubu ya kira alƙalin alƙalai na ƙasa kan shari'ar zaɓen shugaban ƙasa.
Mai girma gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Raɗda ya karbi bakuncin tsohon gwamnan jihar, Ibrahim Shehu Shema a gidan gwamnati da ke cikin birnin Katsina.
Majalisar dattawan Najeriya za ta karanto jerin sunayen ministocin Shugaba Bola Tinubu a yau Laraba, 19 ga watan Yuli bayan an kwashe dogon lokaci ana jira.
Wasu fitattun yan siyasa kamar su Bode George, Ayodele Fayose da Nasir El-Rufai sun ce ba za su karbi mukaman ministoci ba idan Shugaban kasa Tinubu ya zabe su.
Sakataren jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Kwara, Alhaji Rasaq Lawal, ya yi murabus dagan kan muƙaminsa. Alhaji Lawal ya kuma fice daga PDP.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya gana da tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan da gwamnonin jihohin Imo, Ogun da Kwara a fadarsa Aso Villa da ke Abuja.
Siyasar Najeriya
Samu kari