Siyasar Najeriya
Majalisar zartaswa ta ƙasa (NEC) ta jam'iyyar APC a ranar Alhamis, 3 ga watan Agustan 2023, ta zaɓi Abdullahi Ganduje a matsayin shugaban jam'iyyar na ƙasa.
Jigo a APC ya sake ajiye kujerarsa, za a rasa mutane 5 a Majalisar NWC. Kafin nan Salihu Lukman ya rubuta takardar murabus bayan tafiyar Sanata Abdullahi Adamu.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da sauran shugabannin jam'iyyar All Progressives Congress (APC), na gudanar da taron majalisar zartaswar jam'iyyar a Abuja.
Gwamna Malam Dikko Umaru Raɗda na jihar Katsina ya rantsar da sabbin kwamishinoni 20 da masu bada shawara ta musamman 18 ranar Talata, 1 ga watan Agusta, 2023.
Kotun sauraron ƙorafe-ƙorafen zaben shugaban kasa a Najeriya ta ce nan ba da jima wa ba zata sanar da ranar yanke hukunci kan ƙarar da Peter Obi ya shigar.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya aike da sunayen ministoci ga majalisar dattawa domin tantancewa. Wasu daga cikin ministocin ana yi musu kallon iyayen gida.
Ministan da shugaba Tinubu ya zaɓo ya sha tambayoyi a gaban majalisa, kan yadda ya fara karatu a jami'a da sakamakon sakandire wanda ya ci darussa 2 kacal.
Kotun sauraron kararrakin zaben shugaban ƙasa a Najeriya ta ajiye yanke hukunci kan ƙarar da Atiku Abubakar ya kalubalanci nasarar Tinubu a babban zaben 2023.
Majalisar dattawan Najeriya ta yi nasarar tantance mutum 13 daga cikin jerin miniatoci 28 da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa a zaman ranar Litinin.
Siyasar Najeriya
Samu kari