Siyasar Najeriya
Bayan shan kaye a zaben da aka gudanar a kasar nan, dan takarar sanatan Bauchi ya sake komawa APC. A jawabansa, ya fadi dalilin da yasa ya koma APC a yanzu.
Shugaban kasa Nijar ya bayyana tasirin amfani da Naira da kasarsa za ta yi amfani da ita nan ba da jimawa ba saboda wasu dalilai na tattalin arziki da ake ciki.
Hadimin Tinubu ya ce ba zai yi gantali ba, zai mulki Najeriya a cikin kasar nan ba tare da an samu wata matsala ba kamar yadda wasu ke tunani idan an rantsar.
Dan takarar gwamnan jihar Ogun a zaben bana ya ce akwai wadanda ke bibiyar rayuwarsa za su yi masa illa bayan da ya shigar da kara a gaban kotu game da zabe.
Wani ɗan takarar shugaban ƙasa, Victor Vishnay, ya nemi shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, ya soke rantsar da Bola Ahmed Tinubu a matsayin zaɓaɓben shugaban ƙasa.
Wasu daga cikin gwamnoni masu barin gado za su bar magadansu, da biyan bashin albashin ma'aikata mai ɗumbin yawa. Daga cikin su akwai Matawalle na Zamfara.
Abbas Tajudeen da Benjamin Kalu, zaɓin jam'iyyar APC a shugabancin majalisar wakilai, sun ziyarci gwamnan jihar Legas, pSanwo-Olu, domin ya mara mu su baya.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, yanzu haka an kammala aikin wutar lantarkin Zungeru da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi alkawarijn yiwa 'yan kasa.
Obasanjo, tsohon shugaban Najeriya ya bayyana halin da kasar ke ciki na karancin ci gaba da kuma yadda wasu ke kokarin kawo matsala. Ya ce 'yan yanzu ba wayo.
Siyasar Najeriya
Samu kari