Siyasar Najeriya
Muktar Aliyu Betara, ɗaya daga cikin ƴan takarar da ke neman kujerar kakakin majalisar wakilai, ya bayyana dalilin na bijirewa APC kan shugabancin majalisar.
Zababben mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, ya ce gwamnatin Tinubu ba zata maimaita kuskuren da shugaba Buhari da Jonathan suka yi ba a baya.
Wata kungiya ta zargi gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas da haɗa hannu da Bola Ahmed Tinubu, wajen ruguza ƙarar da 'yan adawa suka shigar a gaban Kotun zabe.
Mataimakin shugaban kasa mai jiran gado, Sanata Kashim Shettima, ya ce APC ta duba muhimman abubuwa kafin cimma matsayar goyon bayan Godwin Akpabio da Abbas.
Dan takarar shugaban kasa a inuwar jam'iyyar LP, Peter Obi, ya ce a lokutan baya, shugaban INEC, Mahmud Yakubu, ya yi aiki a karkashinsa a kwamitin TETFUND.
Zababben mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashin Shettima, ya karbi bakuncin ɗan takarar kakakin majalisar wakilan tarayya, Tajudeen Abbas da tawagarsa a Abuja.
Shugaban Najeriya, Alhaji Muhammadu Buhari, tare da mai ɗakinsa sun tattara sun koma Glass House, gidan shugaban da zai miƙa mulki a fadar Aso Rock, Abuja.
Tsohon gwamnan jihar Anambra kuma ɗan takarar shugaban kasa a inuwar LP, Peter Obi, ya ce ko ba daɗe ko ba jima watarana sai ya zama shugaban ƙasa a Najeriya.
Kokarin gwamna Aminu Tambuwal na haɗa kan jam'iyyar PDP ya gamu da babban cikas yayin da gwmanonin G-5, zababben gwamna, da wani ɗaya suka ƙi zuwa taron Abuja.
Siyasar Najeriya
Samu kari