Siyasar Najeriya
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya bayyana cewa zai miƙa mulkin jihar ga zaɓaɓben gwamnan jihar, Rev. Fr. Hyacinth Alia, kafin ranar 29 ga watan Mayun 2023.
Za a ji Hon. Tajuddeen Abbas da Benjamin Kalu sun samu goyon bayan Gwamnoni da ‘yan jam’iyyun PDP, LP, NNPP da sauran masu adawa a zaben majalisar wakilai.
Uwar jam'iyyar APC ƙasa ta ɗauki mataki, ta soke dakatarwar da aka yi wa sanata Barnabas Gemade, Farfesa Terhemha Shija da wasu mutum biyar a jihar Benue.
Tsaffin ƴan majalisar jam'iyyar APC sun nuna goyon bayan su ga takarar Akpabio da Barau Jibrin, ta zama shugabannin majalisar dattawa ta 10. Sun ce sun cancata.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a NNPP, Rabi'u Musa Kwankwaso ya yi wata ganawa da zababben shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu, hakan ya jawo ana ta surutu.
Tawagar 'yan majalisun jam'iyyun hamayya 6 sun hakura da takarar kujerar kakakin majalisar wakilai da mataimakinsa, sun ce da yuwuwar su koma bayan na APC.
Kakakin shugaban kasa, Mallam Garba Shehu, ya yi ikirarin cewa gwamnatin shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ta inganta ɓangaren noma har mutane sun samu ayyuka.
Shugaban marasa rinjaye na majalisar dokokin jihar Gombe, Rambi Ayala, ya ce ɗan takarar gwamna a inuwar NNPP, Khamisu Mailantarki, bai karbi sisin Inuwa Ba.
Gwamnan jihar Zamfara, Muhammad Bello Matawalle, ya yi kira ga shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, kar ya bari gwamnan CBN, Godwin Emefiele, ya bar kasar nan.
Siyasar Najeriya
Samu kari