Siyasar Najeriya
Shugaban jam'iyyar APC na ƙasa Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana dalilin da ya sanka sauya sunan Dr. Maryam Shetty da na Mariya Mahmoud Bunkure cikin ministoci.
Kakakin tsohon gwamnan jihar Zamfara, Anas Abdullahi Kaura ya yaba wa Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu bisa naɗa Bello Matawalle a matsayin muƙamin minista.
Daya daga cikin wadanda Tinubu ke so a ba minista ya bayyana neman gafara saboda a baya ya kira sanatocin Najeriya wawaye. Ya bayyana a gaban majalisar kasa.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, da Ifeanyi Okowa sun shiga gana wa yanzu haka da gwamnonin jam'iyyar APC a babban birnin tarayya Abuja.
A rana ɗaya, majalisar dokokin jihar Zamfara ta aminceda naɗin sabbin kwamishinonin da mai girma gwamna, Dauda Lawal, ya aika mata da sunayensu ranar Alhamis.
Shugaba Bola Tinubu ya maye gurbin daya cikin mutanen da ya zaba don nada wa minista, Maryam Shetty, ya kuma zabi wasu sabbi biyu, cikinsu har da Festus Keyam0
Shugaba Bola Tinubu ya sauya sunan Maryam Shetty da Dakta Mariya Mahmoud Bunkure a mukamin ministoci daga Kano a yau Juma'a 4 ga watan Agusta bayan saka sunanta
Maryam Shetty, ɗaya daga cikin ministocin da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa daga cikin jihar Kano, ta samu labarin sauya sunanta bayan ta je majalisa.
Maryam Shettima wacce aka fi sani da Maryam Shetty ta nuna godiya ga shugaban ƙasa bayan ya yanke shawarar cire sunanta daga cikin jerin ministocin da ya naɗa.
Siyasar Najeriya
Samu kari