Siyasar Najeriya
Shugaban ƙasa, A. Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga 'yan Najeriya da su sauya duk wani gwamna da ya gaza kawo sauƙin da ya kamata idan babban zaɓe ya zagayo.
An ji magoya baya sun shiga duhu a sakamakon haduwar Rabiu Musa Kwankwaso da Bola Tinubu bayan zaman da jigon na NNPP ya yi da Atiku Abubakar a gidansa kwanaki.
Ƙotun ɗaukaka kara mai zama a Owerri, babban birnin jihar Imo ta tsige Julius Abure daga kujerar shugaban jam'iyyar LP na ƙasa kana ta tabbatar da Lamidi Apapa.
Sakatariyar gwamnatin jihar Ondo, Princess Odu ta bayyana cewa lokaci ya yi da za a zaɓi mace a matsayin gwamna tun bayan dawowar mulkin demokuradiyya a 1999.
Jami'an yan sanda cikin shirin ko ta kwana sun mamaye babbar hedkwatar APC da ke birnin tarayya Abuja yau Alhamis yayin da ake shirin rantsar da mambobin NWC.
A makon nan ne Jam’iyyar APC ta gudanar da zabe, an samu sababbin Shugabanni 6 da za su rike NWC, su taimakawa Abdullahi Ganduje bayan wasu sun bar mukamansu.
Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya Godswill Akpabio, ya ce akwai buƙatar maza su bar wa mata siyasa su koma gefe guda. Ya bayyana cewa adadin matan da ake da.
Mamban kwamitin miƙa mulki na jam'iyar APC, Aliyu Audu ya bayyana cewa ministoci 45 da shugaba Tinubu ya naɗa sun yi kadan a Najeriya duba da halin da ake ciki.
Apostle Tony Anthony, babban malamin coci a jihar Abiya ya bayyana cewa Kotun zabe zata tabbatar da nasarar shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu amma akwai matsala.
Siyasar Najeriya
Samu kari