Siyasar Najeriya
Tsohon sanatan Oyo ta Kudu ya caccaki ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, bisa ƙalubalantar nasarar shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu.
Tsohon gwamnan Kano Ganduje ya bayyana shirinsa game da abin da yake so ya yi a zaben da ke tafe na jihar Kogi a watan Nuwamban wannan shekarar da muke ciki.
Sabon shugaban APC na kasa ya bayyana shirin jam'iyyar na yadda zai kawo sabuwar cibiyar nazarin siyasa nan ba da jimawa ba. Ya fadi hakan ne a wani taron kasa.
Yanzu muke samun labarin yadda KAROTA ta yi ram da wasu kayayyakin da aka shigo dasu jihar Kano, inda aka kama kayayyakin a kokarin batar dasu a cikin birnin.
Shugaban APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa jam'iyyar zafa kafa ofisoshi a kowace gunduma da ke Najeriya domin matsar da ita kusa da al'umma.
Dukkan jakadun Najeriya za su dawo gida nan da karshen watan Oktoba biyo bayan umarnin shugaban kasa Tinubu cewa su gaggauta dawowa bayan dakatar dasu aiki.
Shehu Sani tsohon sanatan Ƙaduna ya yi magana kan rikicin siyasar da ke tsakanin gwamna Godwin Obaseki da mataimakinsa. Ya bayyana jam'iyyar da za ta ci riba.
Gwamnatin Edo na kokarin sauya wa mataimakin gwamna Philip Shaibu ofis daga gidan gwamnati zuwa wani gini a waje bayan rikicin da ya faru tsakaninsa da Obaseki.
Shugaban Bola Ahmed Tinubu ya amince da shirin rabon gilashin ido fiye da miliyan 5 ga yan Najeriya masu fama da lalurar gani a sassan kasar don tallafa musu.
Siyasar Najeriya
Samu kari