Siyasar Najeriya
Wasu tsagerun 'yan bindiga da ake kyautata zaton yan daban siyasa ne sun farmaki ayarin ɗan takarar gwamnan jihar Kogi a inuwar jam'iyyar SDP, Yakubu Ajaka.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) Atiku Abubakar ya buƙaci kotun ƙoli da ta amince masa ya gabatar da sabbin hujjoji kan Tinubu.
Basarke mai girman daraja ta ɗaya, HRM King Collins Aranka, ya zargi gwamnatin Bayelsa ta wulakanta Sarakuna ta hanyar ba su N28,000 kacal a kowane wata.
Sanata Ali Ndume ya bayyana cewa an fassara fitowar da ya yi daga zauren majalisar dattawa ba daidai ba, lokacin Sallah ya yi shiyasa ya kama hanya ya fito.
Ƴan majalisar dokokin jihar Ondo sun taka burki kan shirinsu na dakatar da mataimakin gwamnan jihar, Lucky Aiyedatiwa. Sun cimma hakan ne bayan sun gana da Ganduje.
Hukumar yan sandan farin kaya, DSS, ta tsare Sakataren Watsa Labarai na Jam'iyyar PDP, reshen Jihar Benue, Bemgba Iortyom, kuma kawo yanzu ba a san inda ya ke ba.
Tawagar gwamnonin G5 wanda ta kunshi tsoffin gwamnoni 4 da gwamna ɗaya mai ciki karƙashin Nyesom Wike, sun gana da shugaban ƙasa, Bola Tinubu a Villa
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya karyata zargin cewa sgi ne ya shiga ta fita har Kotun ɗaukaka ƙara ta tsige Sanata Abbo daga majalisa.
Shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje ya shiga ganawar gaggawa da fusatattun 'yan majalisar jihar Ondo kan kokarin tsige mataimakin gwamna, Lucky Ayiedatiwa.
Siyasar Najeriya
Samu kari