Siyasar Najeriya
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya sa labule da tsohon gwamnan jihar Legas, Akinwunmi Ambode, da gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani, a Aso Villa.
Kotun sauraron korafe-korafen zaben shugaban ƙasa a Najeriya ta ajiye hukunci kan ƙarar jam'iyyar APM zuwa ranar da ta zaɓa nan gaba, ta ce zata sanar da ranar.
Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya bai wa sabbin kwamishinoni 16da ya naɗa rantsuwar kama aiki kuma ya musu nasiha da su ji tsoron Allah wajen sauke nauyi.
Rigimar da ake fama da ita a APC ya yi kamari, an zargi Jam’iyya da mugunta. Salihu Lukman ya kira taro, ya tona abin da ya faru da Bola Tinubu lokacin kamfe
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya yi nasara kan ƙarar da jam'iyyar APM ta shigar inda ta ke ƙalubalantar nasarar da ya samu a zaɓen gwamnan jihar ta Oyo.
Ɗan takarar gwamnan jihar a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar Social Democratic Party (SDP), Muritala Yakubu Ajaka, ya koka kan cewa akwai masu son ganin bayansa.
Rahoton da muka tattara muku ya bayyana gaskiyar halin da ake ciki na cewa, ko da gaske ne an kama wasu makudan kudade a gidan tsohon gwamnan CBN Emefiele.
Duk da ƴan Najeriya na ƙorafin sake dawo da tsaffin ƴan siyasa, da yawa daga cikinsu za su samu muƙamin ministoci a gwamnatin Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tnubu.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, na taron sirri yanzu haka da tawagar gwamnonin Najeriya rukunin farko bayan dawowar mulkin demokuraɗiyya a 1999.
Siyasar Najeriya
Samu kari