Siyasar Najeriya
Rikicin da jam'iyyar NNPP ta Kwankwaso ya buɗe sabon shafi ranar Jumu'a, kakakin jam'iyyar ya bayyana cewa kwamitin NWC ya amince da korar shugabanni a jihohi 7
Tsohon gwamnan jihar Abiya kuma ɗaya daga cikin waɗanda suka nemi shugaban majalisar dattawa, Sanata Orji Kalu, ya ce an masa tayin minista amma bai amsa ba.
Bola Tinubu ya aika sunayen wasu Ministoci da ya hada da tsofaffin Gwamnoni. David Umahi wanda yanzu yana majalisa ya dace, amma an zubar da takwarorinsa a APC.
Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara, ya taya magabacinsa Nyesom Wiƙe murnar shiga cikin mutum 28 da shugaban ƙasa Bola Tinubu ya naɗa a matsayin Ministoci.
Gwamnan Sakkwato, Ahmad Aliyu, ya miƙa sunayen mutane 16 da zai naɗa a matsayin kwamishinoni ga majalisar dokokin jihar Sokoto ranar Alhamis domin tantancewa.
Akwai inda shugaban kasa ya zabi Minista, amma manyan jihar su ka nuna ba su yarda ba. Sabanin siyasa da shari’ar da ba a kammala a kotun zabe ba sun jawo haka.
Am naɗa Barista Idris Shu'aibu a matsayin sabon shugaban APC reshen jihar Adamawa kuma ya lashi takobin kawo karshen rigimar tsarin Sanata Binani da Ribadu.
Tun da Abdullahi Adamu ya yi murabus, ana bukatar APC ta samu sabon shugaban jam’iyya, a wurin wasu ‘Yan Arewa, babu wanda ya dace illa Dr. Abdullahi Ganduje.
Gwamnan Jihar Kaduna Uba Sani yayi alkawarin sadaukar da rabin albashinsa da nufin amfani da kudin domin tallafawa talakawa, mabukata da marasa galihu a jiharsa
Siyasar Najeriya
Samu kari