Siyasar Najeriya
Fitaccen mawakin suyasar nan, Dauda Adamu Abdullahi Kahutu Rarara tare da wasu jaruman Kannywood maza da mata sun roki mazauna Kano su rungumi zaman lafiya.
Adebayo Adelabu, ministar wutar lantarki a Najeriya ya sake dawowa jam'iyyar APC a hukumance ranar Jumu'a, ya ce abinda mutane suke tunani ba haka yake ba.
Yayin da rigima ke kara kamari a jihar Ribas, Gwamna Fubara ya umarci dukkan kwamishinonin da magabacinsa ya bada shawarin a naɗa su gaggauta yin murabus.
Gwamna Siminalayi Fubara na PDP ya bayyana cewa gwamnatinsa ba zata yi ƙasa a guiwa ba wajen kare muradan al'ummar jihar Ribas tare da yi musu adalci.
A cewar Zaura, canja kudin da Buhari ya yi ana dab da babban zaben kasar, ya jefa 'yan Najeriya cikin mawuyacin hali wanda ya tilasta su juya wa jam'iyyar baya.
Yayin da ake ci gaba da rikicin siyasa a jihar Rivers, manyan 'yan Majalisun Tarayya sun nuna goyon bayansu ga Gwamna Fubara na jihar Rivers a yau Juma'a.
Rushe majalisar dokokin jihar Ribas na ɗaya daga cikin manyan dalilan da ka iya raba Gwamna Fubara da mulki yayin da rigimarsa da Nyesom Wike ke kara kamari.
Rikicin siyasar jihar Ribas ya dauki sabon salo tun bayan da gwamna Sim Fubara ya rusa majalisar dokokin jihar, kawo yanzu kwamishinoni takwas sun yi murabus.
A yayin da Kanawa ke jiran hukuncin da Kotun Koli za ta yanke kan zabe Kano, wanda ya kafa NNPP, Boniface Aniebonam ya shirya addu'a ta musamman don nasarar Abba.
Siyasar Najeriya
Samu kari