Siyasar Najeriya
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada Hakeem Baba-Ahmed a matsayin hadimi ga mataimakinsa, Kashim Shettima a bangaren siyasa, wannan mukamin ya ba da mamaki.
Jam'iyyar APC ta ce zata ɗauki matakin ladabtarwa kan shugaban jam'iyya na gunduma kan bada gudummuwa wajen lakaɗa wa kwamishinar mata dukan tsiya.
Rahoto ya bayyana cewa, sojoji sun kwace mulki a kasar Kongo da ke tsakiyar Afrika. An bayyana gaskiyar abin da ke faruwa a kasar da shugaban mai dogon zamani.
Gwamnan jihar Kwara ya yabawa shugaban kasa Tinubu kan yadda ya dauko 'yar jiharsa ya ba ta minista haka kawai. Ya ce ta cancanci wannan kujera sosai.
Gwamnan jihar Kano ya bayyana daukar ma'aikatan da za su yi aikin don tabbatar da an kawo sauyi a lamarin tsafta a jihar. Ya dauki ma'aikata sama da 4500.
Shugaba Bola Tinubu ya nada sabbin ministoci guda biyu da za sy kula da ma’aikatar matasa, kamar yadda rahoton Channels Tv ya bayyana a yau dinnan.
Majalisar dattawa ta fito fili ta musanta rahotannin da ke yawo cewa wasu daga cikin ƴan majalisar na shirin tumɓuke Akpabio daga shugabancin majalisar.
Kotun zabe ta soke nasarar wasu daga cikin mambobin majalisar wakilai na jam’iyyar Labour Party. Legit Hausa ta tattaro wasu da za su yi takara a sabon zabe.
Akwai tashin hankali da fargaba a tsakanin jam'iyyun siyasa da ƴan majalisu, yayin da kotunan zaɓe ke cigaba da yanke hukunci. Sanatoci huɗu na cikin matsala.
Siyasar Najeriya
Samu kari