Siyasar Najeriya
Kungiya ta zargi Abba Yusuf da jam’iyyar New Nigerian Peoples Party (NNPP) da daukar nauyin mutane a kasar waje domin yin zanga-zanga kan bangaren shari’ar Najeriya.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya tabbatar da cewa zai daukaka kata zuwa gaba game da hukuncin da Kotun zabe ta yanke ranar Litinin 2 ga watan Oktoba.
Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Adamawa ta kori karar Umar Ardo da jam'iyya SDP a kalubalantar nasarar gwamna Ahmadu Fintiri na Adamawa.
A ranar Litinin 2 ga watan Oktoba, Kotun zaɓe ta sauke gwamna Abdullahi Sule kana ta ayyana ɗan PDP a matsayin sahihin wanda ya lashe zaben gwamnan Nasarawa.
Kotun sauraron ƙararrakin zaben gwamnan jihar Ribas mai zama a Abuja ta kori ƙarar LP mai kalubalantar nasarar gwamna Fubara na PDP a jihar Ribas.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party (LP) a zaɓen 2023, Peter Obi, ya yi wa Shugaba Tinubu shaguɓe kan kan takardun bayanan karatunsa na jami'ar CSU.
Shugaba Tinubu ya ce daga watan Oktoba zai fara rabawa talakawa kudade don rage musu radadin da suke fama dashi an wahalar cire tallafin man fetur yanzu.
An umarci jami'ar Chicago da ta nunawa Atiku takardun shaidar digirin Tinubu a shari'ar da aka gudanar a kotun Illinois da ke Amurka. An fadi dalilai.
Shugaban kasa Tinubu ya ce 'yan Najeriya su kwana da shirin shan kebura nan ba da jimawa ba domin 'yan kasa za su sha wahala a aikin da yake na gyara.
Siyasar Najeriya
Samu kari