Siyasar Najeriya
Rahotannin dake fitowa yanzu haka sun nuna cewa an yi nisa a bikin rantsar da Lucky Aiyedatiwa a matsayin sabon gwamnan jihar Ondo bayan mutuwar Akeredolu.
A yau Laraba ce aka rantsar da sabon gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa bayan rasuwar Gwamna Rotimi Akeredolu na jihar a kasar Jamus bayan ya sha fama da jinya.
Gwamnatin jihar Ondo ta sanar da rasuwar Gwamna Rotimi Akeredolu a hukumance ranar Laraba, ta kuma bayyana tsarin yadda za a masa jana'iza da binne shi.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya girgiza da mutuwar marigayi Gwamna Rotimi Akeredolu na jihar Ondo inda ya bayyana shi a matsayin mutum marar tsoro ko kadan.
Dandazon mata sun fito sun yi dafifi domin cigaba da gudanar da zanga-zanga kan shari'ar zaben gwamnan jihar Adamawa. Sun bukaci ayi musu adalci.
Jam'iyyar All Progressives Congress, APC reshen jihar Kano, na zargin gwamnatin jihar ta NNPP da kokarin karkatar da kudaden kananan hukumomin jihar.
Babban 'dan siyasa a Kano da Najeriya, Rt. Hon. Ghali Umar Na’Abba ya mutu a yau. Zuwa yanzu ba a samu cikakken bayani game da mutuwar Ghali Umar Na’Abba ba.
Akwai ‘yan majalisan da su ka rasu tun a shekarar nan ta 2023. Daga baya hukumar INEC za ta shirya sabon zabe domin maye guraben wadannan ‘yan majalisar.
'Dan takarar gwamnan jihar Ogun a inuwar jam'iyyar PDP, Ladi Adebutu, ya bayyana yakinin samun nasarar nan bada daɗewa ba a kotun kolin Najeriya.
Siyasar Najeriya
Samu kari