Siyasar Najeriya
Shugaba Tinubu na Najeriya ya yi barazanar yin karar Majalisar Dinkin Duniya idan har ba ta fito ta yi bayanin yadda ta kashe kudade da ta karba da sunan Najeriya ba
Gwamnatin Najeriya ta dakatar da shirin N-Power tare da bayana abin da take yi na bincike don tabbatar da ba a samu matsala ba a nan gaba a shirin.
Kamfanin yada labarai na ƙasar Birtaniya (BBC) ta sake nanata cewa tana nan kan bakanta dangane da binciken da ta gudanar kan takardun karatun Shugaba Tinubu.
Jami'an tsaron hukumar yan sanda da DSS sun kwace iko da babbar Sakateriyar jam'iyyar PDP da ke Akure babban birnin jihar Ondo kan shirin zanga-zangar matasa.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci kotun ƙoli da kada ta ƙarbi sabbin hujjojin da Atiku Abubakar ya gabatar mata a cigaba da shari'ar da su ke yi.
An bayyana yadda shugaban 'yan sandan Najeriya zai tafi kasar turai domin koyon yadda za a yaki 'yan ta'adda ta hanya mai sauki kuma ta zamani a wannan shekarar.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta samu koma baya a jihar Kaduna, bayan babban jigonta ya sauya sheƙa zuwa jam'iyyar APC mai mulki a Kaduna.
Kwamitin gudanarwa na jam'iyyar PDP na ƙasa (NWC) ta musanta cewa ta kori sakataren jam'iyya na ƙasa, Sanata Samuel Anyanwu, ɗan takarar gwamna a Imo.
Majalisar dokokin jihar Ondo ta karyata raɗe-raɗin da ke yawo cewa ta dakatar da bin matakan sauke mataimakin gwamna Lucky Aiyedatiwa daga muƙaminsa.
Siyasar Najeriya
Samu kari