Siyasar Najeriya
Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya kuma samun nasara a Kotun ɗaukaka kara mako biyu bayan wacce ya samu kan PDP a gaban Kotun sauraron kararrakin zaben gwamna.
Shugaban 'yan taware a NNPP ya ce wasu katti sun zo har sakatariyar jam'iyya da bindiga za a kashe shi kan rikicinsu da Rabiu Kwankwaso wanda ya yi takara a 2023.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin sabon shugaban bankin masana'antu na ƙasa BOI, Dr Olasupo Olusi, bayan tsohon ya yi murabus da kansa.
Wasu tsagerun 'yan bindiga da ake kyautata zaton yan daban siyasa ne sun farmaki ayarin ɗan takarar gwamnan jihar Kogi a inuwar jam'iyyar SDP, Yakubu Ajaka.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) Atiku Abubakar ya buƙaci kotun ƙoli da ta amince masa ya gabatar da sabbin hujjoji kan Tinubu.
Basarke mai girman daraja ta ɗaya, HRM King Collins Aranka, ya zargi gwamnatin Bayelsa ta wulakanta Sarakuna ta hanyar ba su N28,000 kacal a kowane wata.
Sanata Ali Ndume ya bayyana cewa an fassara fitowar da ya yi daga zauren majalisar dattawa ba daidai ba, lokacin Sallah ya yi shiyasa ya kama hanya ya fito.
Ƴan majalisar dokokin jihar Ondo sun taka burki kan shirinsu na dakatar da mataimakin gwamnan jihar, Lucky Aiyedatiwa. Sun cimma hakan ne bayan sun gana da Ganduje.
Hukumar yan sandan farin kaya, DSS, ta tsare Sakataren Watsa Labarai na Jam'iyyar PDP, reshen Jihar Benue, Bemgba Iortyom, kuma kawo yanzu ba a san inda ya ke ba.
Siyasar Najeriya
Samu kari