Siyasar Najeriya
Magaji Mohammed, wani basarake a yankin Gwagwalada a Abuja ya b awa minista Wike sarautar Sarkin Yaki saboda yadda daga zuwansa ya ɗaɗdako aiki a karkara.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya roƙi al'ummar mazaɓun da za a yi zaben cike gurbi su nuan wa APC cewa sun gaji da ita a jihohi 9.m~
Dan takarar mamba mai wakiltar Chikun a majalisar dokokin jihar Kaduna ya samu ƙarin goyon ba gabanin zaɓen da za a yi na ciko a mazaɓar ranar Asabar.
Babban alkalin jihar Ondo, Mai shari'a Olusegun Odusola, ya rantsar da sabon mataimakin gwamnan jihar Ondo, Dakta Adelami, a wani taro yau Alhamis a Akure.
Majalisar dokokin jihar Kogi ta tantance tare da aminta da naɗin sabbin kwamiahinoni 18 da zasu yi aiki a matsayin mambobin majaliaar zartarwa SEC.
Burin Atiku Abubakar na sake neman takara za ta gamu da cikas. Jagoran PDP, Bode Geoge yana ganin girma ya kama Atiku Abubakar, ya kyale yara su nemi mulkin Najeriya
Babbar kotun tarayya mai zama a birnin tarayya Abuja ta yi umarnin a damƙe shugaban ma'aikatan gidan gwamnatin jihar Ribas kan ƙona majalisar dokokin jihar.
Mataimakin kakakin majalisar wakilan tarayya, Benjamin Kalu, ya ce jam'iyyar APC ce zata ƙara samun galaba a babban zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Kungiyar BAVCCA ta yi kira ga Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sallami dukkan ministocin da ya gano ba zasu iya aiki ba ko ba su da gaskiya da sauransu.
Siyasar Najeriya
Samu kari