Siyasar Najeriya
An bayyana yiwuwar Abba Kabir Yusuf ya koma APC duba da wasu kuri'u da aka kada a kafar sada zumunta da ke nuna gaskiyar hakan a kafar sada zumunta.
An bayyana cewa, INEC ta sanar da wanda ya lashe zaben cike gurbi da aka gudanar a jihar Yobe, inda dan takarar APC ya lallasa na APC a zaben na bana.
Dan takarar Jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Shittu Ibrahim, ya samu nasarar lashe zaben dan majalisa ta mazabar Saki ta Yamma a jihar Oyo.
Jam'iyyar NNPP ta lallasa jam'iyyar APC a zaben cike gurbi da aka gudanar a wasu daga cikin mazabun jihar. An yi zaben ne bayan umarnin kotun daukaka kara.
'Yan sanda sun yi nasarar kame wasu 'yan daban da suka yi barna a lokacin da ake kada kuri'u a zaben da aka gudanar na cike gurbi a jihar Kano da ke Arewacin kasa.
Jam'iyyar PDP ta musanta korafin da wata kungiya ta aika wa Bola Ahmed Tinubu cewa ta haɗa kai da gwamna da nufin jirkita sakamakon zaben Guma 1 yau.
Hukumar zaɓe ta ƙasa mai zaman kanta INEC ta dakatar da zabe a wasu mazabun yan majalisa uku a jihar Kano, Enugu da kuma Akwa Ibom kan ɓarkewar rikici.
Yayin da wutar rikicin cikin gida ke kara mamaye jam'iyyar APC a jihar Benuwai, kotu ta hana dakataccen shugaban jam'iyar Austin Agada daga aikin ofishinsa
A ranar Asabar ne sojoji suka kama wasu mutane biyu ciki har da shugaban matasa a karamar hukumar Afikpo yayin zaben maye gurbin Sanatan Ebonyi ta Kudu.
Siyasar Najeriya
Samu kari