Siyasar Najeriya
Babbar kotun tarayya mai zama a Kano ta tsige ƴan takarar ciyaman 44 na jam'iyyar NNPP a zaben da ake shirin yi idan Allah ya kaimu gobe Asabar a jihar.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Cif Olusegun Obasanjo ya ƙaryata rade-radin da ake cewa ya nemi wa'adi na uku a karshen mulkinsa inda ya ce da yana so da ya yi.
A yan kwanakin nan, an hango daya daga jagororin a waren kasar Yarbawa, Sunday Igboho ya mika wasika kasar Birtaniya ya na neman goyon baya kan samar da kasarsu.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa jam'iyyar za ta karbe jihar Rivers. Ganduje ya je jihar Rivers ta APC ce.
Masu ruwa da tsaki na PDP a shiyyar Arewa ta Tsakiya sun fara zaman tattaunawa domin lalubo wanda za su gabatar a matsayin wanda zai maye gurbin Damagum.
Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa Bola Tinubu ya yi la'akari da ra'ayoyin ƴan Najeriya wajen yanke ministocin za a kora, ta faɗi tsarin da aka bi wajen tantancewa.
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Oromisan Aiyedatiwa ya bayyana cewa jam'iyyar PDP ta mutu a jihar. Ya bukaci jama'a da su fito su zabi APC a zaben gwamna da ke tafe.
Gwamnonin PDP da sauran masu ruwa da tsakin da suka halarci taro ranar Talata sun nuna damuwa kan rigingimun cikin gidan da suka ƙi karewa a jam'iyyar.
Dan takarar gwamnan jihar Ribas na jam'iyyar AA a zaɓen 2023 kuma tsohon kwamishinan Amaechi, Dr. George ya dawo APC a hukumance, Ganduje ya masa maraba.
Siyasar Najeriya
Samu kari