Siyasar Najeriya
Ana zargin cewa wasu bata gari sun cinnawa sakatariyar karamar hukumar Eleme wuta awanni bayan rantsar da sababbin ciyamomin kananan hukumomin Ribas.
Jam'iyyar LP ta nuna amincewa da Rabi'u Musa Kwankwaso ya zamo mataimakin Peter Obi a zaben 2027. LP ta ce Peter Obi ya samu kuri'u sama da Kwankwaso a 2023
Shugaban kasa Bola Tinubu na shirin yin wani gagarumin sauyi a majalisar ministocin kasar nan inda zai bayyana jerin sunayen ministocin da sababbin ministoci.
Fitaccen dan gwagwarmaya a yankin Neja Delta, Asari Dokubo ya gargadi rundunar sojoji da yan sanda a jihar Rivers bayan ganin jirgi na shawagi a saman gidansa.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana matsayarsa kan zaben 2027 da wasu ke ta shirye-shirye domin neman takara inda ya ce a yanzu ya himmatu wurin inganta Najeriya.
Babbar kotun tarayya mai zama a Kano ta sanya ranar 11 ga watan Oktoba, 2024 domin fara sauraro karar jam'iyyar APC da ta nemi hana zaɓen kananan hukumomi.
Rahotanni daga jihar Akwa Ibom sun nuna cewa wasu ƴan barandar siyasa sun banka wuta a ofishin hukumar zaɓe ta jihar Akwa Ibom, ƴan sanda sun ce lamarin da sauki.
Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom ya tabbatar da nadin 'yarsa, Helen Eno a matsayin 'First Lady' na rikon kwarya bayan mutuwar matarsa, Mrs Patience Eno.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I. Jibrin ya ce nan ba da daɗewa ba za a nemi jar hula a kan Kanawa a rasa saboda duk sun bar Kwankwasiyya.
Siyasar Najeriya
Samu kari