Siyasar Najeriya
Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Alhaji Abdulmajid Dan Bilki Kwamanda, ya bayyana nadamarsa kan zabar Shugaba Bola Tinubu a zaben shekarar 2023.
Babbar jam'iyyar adawa na ci gaba da raba gari da manyan kusoshinta da tsohon muƙaddashin shugaban PDP a Ebonyi ya tattara magoya bayansa suka koma APC.
A makon da ya gaba majalisar wakilai ta karanta wasu bukatu da aka gabatar a gabanta na kirkirar sababbin jihohi 31 bayan 36 da ake da su a Najeriya.
Bayan tawagar Atiku Abubakar ta gana da Obasanjo, tsagin Gwamna Bala Mohammed sun kara kaimi wajen tallata takararsa a zabrn shugaban ƙasa na 2027.
Okonkwo, wanda ya bar LP kwanan nan ya bayyana cewa har yanzu yana kan bakarsa cewa Tinubu, Atiku da Obi su hakura da mulkin Najeriya a zabe na gaba.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya shawarci 'yan Arewa da su hakura da batun tsayawa takara da Shugaba Bola Tinubu a 2027.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta dakatar da shugaban kwamitin amintattu (BoT), Sanata Adolphus Wabara. Jam'iyyar ta fadi laifukan da ake zarginsa da su.
Hon. Amos Magaji ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC saboda rikicin cikin gida, inda Chinda ya bukaci a ayyana kujerarsa a matsayin babu kowa.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El Rufa'i na shaida wa masu shirin cafke shi a gwamnatin Tinubu wurin da za su same shi nan da kwanaki kadan masu zuwa.
Siyasar Najeriya
Samu kari