Siyasar Arewa
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana matsayarsa kan zaben 2027 da wasu ke ta shirye-shirye domin neman takara inda ya ce a yanzu ya himmatu wurin inganta Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom ya bayyana himmatuwar jam'iyyar PDP na kwace mulkin APC a zaben 2027 inda ya shawarci yan jam'iyyarsu kan haɗin kai.
Kungiyar 'yan Arewa mazauna Kudancin Najeriya sun nunawa Shugaba Bola Tinubu kuskurensa na kin tsoma baki a rigimar masarautar Kano da ta ki karewa.
Kungiyar ACF ta bayyana damuwa kan karuwar rashin tsaro a sassan Arewacin kasar nan, inda ake ganin lamarin zai kazanta idan ba a dauki mataki a na gaba ba.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta Nasarawa (NASIEC) ta sanar da cewa za ta gudanar da zaben ciyamomi da na kansilolin jihar a ranar Asabar 2 ga Nuwambar 2024
Duk da cewa tarihi ya nuna cewa a kasashe masu tasowa kamar Najeriya, mata na fuskantar matsaloli da dama wanda ke hana su bada gudunmawa ta fuskar siyasa ba.
Wata kungiyar dattawan Arewa maso yamma ta gargadi Bola Tinubu kan sauya ministocin tsaro, gidaje da kasafin kudi. kungiyar ta ce ministocin sun yi kokari.
Shugaba a jam'iyyar NNPP ya bayyana kuskuren da 'yan Najeriya suka yi wajen shugaban kasa a 2023. Ya ce Kwankwaso ne ya fi cancantta ya zama shugaban Najeriya.
Babbar kotun jihar Kano ta yi hukunci inda ta dakatar da APC da PDP da wasu jam'iyyu guda 19 daga kawo cikas ga hukumar zaben jihar Kano (KANSIEC).
Siyasar Arewa
Samu kari